
London







Addinin Islama na ci gaba da karbuwa a kasashen Turai, adadin Musulmai ya kara yawa a kasar Ingila. Rahoto ya bayyana adadin addinai da ke kasar da kuma kabilu.

A yau 24 ga watan Oktoba ne labarai suka mamaye kafafen yada labarai na duniya kan cewa, kasar Burtaniya ta yi sabon Firainminista, bayan da Truss ta ajiye

Gwamnatin Amurka da Burtaniya sun gargadi 'ya'yan kasashensu mazauna Najeriya da su kula, akwai yiwuwar samun hare-hare a Najeriya, musamman a birnin Abuja.

Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu na cikin ƙoshin lafiya a Birtaniya, a cewar shugaban tawagar yakin neman zaɓensa na UK.

A yau Alhamis, 29 ga watan Satumba, 2022, aka bayyana sanadin da ya haddasa mutuwar Sarauniyar Ingila Elizabeth II a wata takardar shaidar mutuwa da aka fitar.

Babbar Kwamishinira Burtaniya a Najeriya, Ms Catriona Laing ce ta bayyana hakan, inda tace Burtaniya za ta tsaya tsaka-tsaki a lokacin zabukan da za a yi...
London
Samu kari