London
Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga rikicin Iran ba, yana mai cewa wannan yaƙi ba nasu ba ne kuma ba za a ja su ciki ba.
Ma'aikatar harkokin wajen Najeriya ta sanar da samun amincewar ƙasashe 10, ciki har da Amurka da Birtaniya, kan naɗin sabbin jakadun da Shugaba Tinubu ya tura yau.
Ƙasashen NATO ƙarƙashin jagorancin Jamus sun yi watsi da kiran Trump na shiga yaƙin Iran, suna masu cewa Amurka ba ta tuntuɓe su ba kafin ta fara wannan yaki.
Shugaba Bola Tinubu zai fara ziyarar aiki ta tarihi zuwa Burtaniya a gobe Talata, inda zai gana da Sarki Charles III da Firayim Minista Keir Starmer.
Biritaniya ta zargi Rasha da marawa Iran baya a yakin Amurka da Isra'ila. Minista Healey ya ce Putin na amfani da dabarun Ukraine don taimakon Iran.
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer ya sanar da ba Amurka damar amfani da sansanin sojanta wajen kare hare-haren da Iran za ta kai mata a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin Birtaniya ta yi Allah wadai da yunkurin kai hari wani masallaci a Birtaniya a ibada a Ramadan. Firaminista Keir Starmer ya ce za a dauki mataki.
Gwamnatin Birtaniya ta hana shugaban Amurka amfani da sansanin sojinta wajen kai hari kasar Iran. Ta bayyana cewa hakan ya saba dokar kasa da kasa.
Za a yi jana’izar abokan Anthony Joshua biyu da suka rasu bayan hatsarin mota a Najeriya, an shirya sallar a Masallacin London ranar Lahadi, 4 ga Janairu 2026.
London
Samu kari