London
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda Firayiministan Birtaniya ya bayyana matsayarsa game da abin da gwamnatinsu ke shirin yi na tallafawa Isra'ila.
Dukkan jakadun Najeriya za su dawo gida nan da karshen watan Oktoba biyo bayan umarnin shugaban kasa Tinubu cewa su gaggauta dawowa bayan dakatar dasu aiki.
Wani matashi dan Najeriya da ke Birtaniya ya ce kudin hayar shekara daya a Najeriya zai iya karbarwa mutum hayar wata daya ne kawai a Turai. Bidiyon ya yadu.
Hamshakin attajirin nan na Afrika, Alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa bai da gida ko guda daya a kasar waje. Dan kasuwar ya bayyana cewa wasu daga cikin.
An zargi tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da yaudara yayin da mai fafutukar yaki da rashawa Auwal Musa Rafsanjani ya yi zargin cewa yana Landan yana jinya.
Wata sanarwa da aka wallafa ta neman wanda zai yi aikin kuƙa da karnuka a kasar Burtaniya ta so tayar da yamusti sakamakon zunzurutun kuɗin da aka sa a albashi.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, shugaban Najeriya ya gana da tsohon shugaban ƙasa wanda ya miƙa masa mulki, Muhammadu Buhari, a birnin Landan na ƙasar Burtaniya.
Shahararren dan kasuwa Otunba Olasubomi Balogun wanda ya kafa bankin First City Monument Bank (FCMB) ya riga mu gidan gaskiya, Otunba ya rasu ne a birnin London
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ce bai da gida ko da inci ɗaya a ƙasahen waje har kawo yanzu da yake dab da sauka daga kan gadon mulki a watan Mayu.
London
Samu kari