London
Jam'iyyar Labour Party ta yi ikirarin cewa gwamnatin Burtaniya ta nemi afuwar Peter Obi kan abinda ya faru hara ta tsare shi bisa zargin Basaja kwanakin baya.
Bayanai daga lamarin da ya faru tsakanin Peter Obi da jami’an tsaron Ingila a filin jirgin sama ya tabbatar da cewar yan Obidients ne suka ceci dan takarar LP.
Kungiyar yakin neman zaben Obi-Datti ta bayyana yadda jami’an hukumar kula da shige da fice suka ci zarafin Peter Obi a filin jirgin sama na Heathrow a Ingila.
Kasar Turai ta Scotland ta yi sabon Firayinminista, wanda yake Musulmi na farko da ya taba rike wannan babban mukami a kasar da ke nahiyar Turawan Yammaci.
Mai magana da yawun zababben shugaban kasa, Tunde Tahman ya bayyana kasashe da kuma dalilan da suka sa Bola Ahmed Tinubu ya yi tafiya zuwa kasar waje jiya.
'Yan sanda sun ci tarar Firaministan Burtaniya bisa laifin tuka mota ba tare da sanya bel ba. An bayyana yadda lamarin ya faru da kuma tanadin doka kan wannan.
A kasashen turai, an ce malaman makaranta za su hsiga yajin aiki saboda an gagara kara musu albashi duk kuwa da cewa kasashen biyu suna da kudin da ake bukata.
Jaridar Vangaurd Ta Rawaito Cewa Tsohon shugaban yakin neman zaben Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam'iyyar LP, Doyin ya sake shuga hannun jami'an tsaron Nigeria
Yayin da ake ci gaba da wasannin World Cup, mata a kasar Ingila sun ce kallon kwallon ya fi dadi a Qatar, domin kuwa babu mazan da suka sha barasa suke barna.
London
Samu kari