Katsina
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba kan 'yan ta'adda a jihohin Katsina da Plateau. Sojojin sun sheke dan ta'adda tare da ceto mutum biyu.
Jami'an tsaro sun samu nasarar dakile wani yunkurin kai harin da 'yan bindiga suka yi a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina bayan an yi musayar wuta.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce ziyarar da gwamnonin Arewa suka kai Amurka ta fallasa jahilcinsu ga kundin tsarin mulkin Najeriya.
Gwannatin jihar Katsina ta yi alhinin kisan da 'yan bindiga suka yi wa wani kwamandan sojoji a jihar. Ta bayyana cewa kisan da aka yi masa babban rashi ne ga jihar.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum tare shugaban jam'iyyar APC a yankin Mai Dabino da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Babbar Kotun Tarayya ta yi fatali da korafin da aka shigar kan Ministar Al'adu, Hannatu Musawa game da rashin kammala bautar ƙasa yayin da aka naɗa ta mukami.
Yayin da 'yan Najeriya ke fama da tsadar rayuwa, farashin iskar gas ya sake tashi yayin da ya bambanta a jihohin Najeriya daban-daban inda wasu ke siya da sauƙi.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya tare da hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro a jihar Katsina, sun samu nasarar sheke dan bindiga daya da cafke wasu.
Katsina
Samu kari