Katsina
Maslaha ta zama matsala a Katsina da mummunar rigimar cikin gida ta auka wa ADC kafin a je ko ina. Za a ji halin da ADC ta samu kan ta a sakamakon rigingimu.
An kama mutane bakwai da ake zargin kwamandojin Boko Haram da ISWAP ne bayan dawowa daga Hajji a Katsina, bisa bayanan tsarin tantance tsaro da aka inganta.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa jihohi biyar za su fuskanci matsalolin wutar lantarki, sun hada da Kano, Bauchi, Yobe, Jigawa da Katsina da yankin kasar Nijar.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta yi martani kan zargin da aka jingina mata na cewa ta dauki nauyin 'yan bindiga zuwa Hajji.
A cikin kwanaki biyu da suka gabata, majiyoyi sun ce mabiyan Ado Aleiru na bibiyar wani dan ta'adda, Kachalla Muhammadu a dazukan Matazu da Musawa.
Matar Janar Rabe Abubakar da ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane ta ki tafiyaa lokacin da 'yan bindiga suka ce ta tafi.'Yar Janar Rabe ta fadi me ya faru a daji.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani samame a maboyar 'yan ta'adda da ke jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda tare da kwato manyan makamai.
Katsina
Samu kari