Katsina
NiMET ta yi gargaɗin zafi mai tsanani (45°C) a Najeriya, tana jan kunnen jama'a kan sankarau da bugun zafi, tare da ba da shawarar shan ruwa da zama a sanyi.
Gwamna Dikko Radda ya ƙaddamar da makarantar zamani ta 'RMSS' a Radda, Katsina, domin bai wa zakarun yara 1,000 damar samun ilimin fasahar AI da kimiyya a 2026.
Wasu malamai biyu a mazabar Mani da Bindawa sun nuna rashin amincewarsu da tsaida mace a matsayin yar takarar kujerar Majalisar wakilai a inuwar APC.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ramuwar gayya a jihar Katsina. Tsagerun 'yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya yi tsokaci kan batun tattaunawa da 'yan bindiga. Ya bayyana cewa gwamnonin Arewa maso Yamma ba su tattauna da 'yan bindiga ba.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka su ne bayan an yi musayar wuta a cikin daji.
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmumini Kabir Usman, ya naɗa ɗan Gwamna Dikko Umaru Radda da wasu biyu mukaman sarakunan gargajiya a gundumomin jihar.
Katsina
Samu kari