Katsina
Dakarun rundunar sojojin Najeriya ta kama wadanda ake zargi da taimaka wa yan ta'add, sun ruguza maboyar da ake zargin ta dan ta'adda, Kachalla Muhammadu Fulani ce.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya samu lambar yabo daga gwamnatin Najeriya saboda kokarinsa wajen tallafa wa mata su dogara da kansu.
Sarkin Daura ya nada Folashade Tinubu-Ojo Jakadiyar Kasar Hausa, yayin da Hannatu Musawa ta zama Mairamar Kasar Hausa a wani bikin gargajiya a Katsina.
Rikicin cikin gidan APC a Katsina ya tsananta sakamakon rike jami’an tsaron Gwamna Dikko Radda da ‘yan sanda suka yi a Abuja saboda zargin lalata allon tallar zabe.
Farfesa Pat Utomi ya ce da Najeriya ta zama wata ƙasa da Umaru Musa Yar’Adua bai rasu ba, yana mai bayyana marigayin a matsayin ɗan kishin ƙasa na gaskiya.
Gwamnan Katsina Dikko Radda ya amince da nadinsa a matsayin kodinetan yakin neman zaben Tinubu a jihar, tare da alkawarin karfafa yakin APC a mazabu 361.
Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce APC za ta nemi wa’adin mulki na biyu ne bisa ayyukan da gwamnatinsa ta gudanar, ba sabbin alkawuran zabe ba.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda ta bayyana wani tsari da ta fauko, wanda malamai ke kokarin isar da sakon zaman lafiya a fadin jihar.
Gwamna Dikko Radda ya ce jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Najeriya sun zama babban abin tsoro ga 'yan bindiga da 'yan ta'adda a Arewa maso Yamma.
Katsina
Samu kari