Katsina
Gwamnatin Katsina ta fara shirin agaza wa marasa galihu da abinci kowace rana tun daga 1 ga watan Ramadan har zuwa ranar da za a gama, Gwamna Radda ya naɗa kwamiti.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, ya shirya bayar da tallafi ga al'ummar jihar domin su samu sauki a lokacin gudanar da azumin watan Ramadan.
Yayin da ake ta kiraye-kirayen bude iyakokin Najeriya da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rufe, a yanzu Shugaba Tinubu ya na tunanin sake bude iyakar.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa jihar Katsina ce a sahun gaba a jerin jihohin Arewa maso Yamma da matsalar yan bindiga ta yi wa katutu.
Dakarun rundunae sojin saman Najeriya sun yi nasarar halaka ƴan bindiga masu yawa yayin da suka kai samame maɓoyar hatsabiban ƴan bindiga a Zamfara da Katsina.
Majalisar wakilan tarayya ta yi kira ga mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umurci jami'an tsaro su tashi tsaye a yaƙi da ƴan bindiga a jihar Katsina.
An kirkiri hukumomi ko kuma kungiyoyin Hisbah ne a wasu jihohi don ba da agaji da kuma kokarin dakile alfasha da tarbiyantar da mutane da suka kauce hanya.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Katsina dake Arewa maso Yammacin kasar ta bayyana cewa dakarunta sun kashe wani kasurgumin dan ta'adda mai suna Maikusa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ziyarci wurin da fusatattaun matasan kauyen Wurma suka fito zanga-zanga, ya masu alkawin magance lamarin.
Katsina
Samu kari