Katsina
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun bude wuta kan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun dasa bam a jihar Borno. Bam din ya jawo asarar rayukan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba, bayan ya tarwatse.
Tsohon Minista Hadi Sirika ya ayyana neman kujerar Sanata a Katsina ta Arewa yau 24 ga Afrilu, 2026, sakamakon kiraye-kirayen al'ummar shiyyar Daura.
Dan marigayi Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya ce ya amsa kiraye-kirayen al’umma bayan ganin irin gudummawar da mahaifinsa ya bayar tun daga soja zuwa farar hula.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya ce shi dan amana ne, kuma ha zai taba cin amanar tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadi Buhari ba.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Katsina
Samu kari