
Katsina







Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya bayyaja cewa zai haɗa kai da Sanata Muntari Ɗandutse wajen tabbatar da kirkiro jihar Karaduwa.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wani fitaccen ɗan bindiga a jihar Katsina, Abu Radde da yaransa sun miƙa wuya ga jami’an tsaro inda suka saki mutum goma.

'Yan bindigan da suka yi garkuwa da tsohon shugaban hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga, na ci gaba da tsare shi.

Tsagerun 'yan bindiga sun hallaka mutane akalla 17 a wasu hare-hare da suka kai ƙauyuka biyar, a yankin ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Kastina.

Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari ya yi bulaguro zuwa jihar Kaduna a yau Alhamis 27 ga watan Fabrairun 2025 tun bayan barinsa mulki a shekarar 2023.

'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihohin Zamfara da Katsina. 'Yan bindigan sun salwantar da rayukan mutum biyar tare da sace wasu zuwa cikin daji.

NMDPRA ta rufe gidajen mai 5 a Katsina saboda matse lita da rashin tsaro. NMDPRA ta zayyana sunayen gidajen da aka rufe suka hada da A A Rano, Ashafa da wasu uku.

Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sojojin sun fatattaki 'yan bindigan.

Matasa sun kashe 'yan bindiga 3 da suka shiga hannu yayin kai hari a jihar Katsina. Yan bindigar sun shiga hannu ne yayin da suka kai hhari amma rana ta bac musu.
Katsina
Samu kari