![Gwamna Radda ya kafa tarihi a Katsina, ya yi abin da aka dade ba a yi ba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8f2f7bdb92ffe65d.jpeg?v=1)
Katsina
![Gwamna Radda ya kafa tarihi a Katsina, ya yi abin da aka dade ba a yi ba](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8f2f7bdb92ffe65d.jpeg?v=1)
!['Yan sanda sun samu nasara kan miyagun 'yan bindiga a jihar Katsina](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b30d254930653a66.jpeg?v=1)
!['Yan bindiga sun sako mahaifiyar mawaki Dauda Kahutu Rarara, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/360x203/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
![Gwamnan Katsina ya bayyana hanyar da yake bi wajen samar da tsaro](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2e865240e031777f.jpeg?v=1)
!["Gwamnatin Tinubu ta zuba ido ana kashemu," Dattawan Katsina sun dauki zafi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e815ea10b1868d0c.jpeg?v=1)
![Sojoji sun ragargaji 'yan ta'adda a jihohi, sun kwato makamai da dama](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7fb4e4910357b91d.jpeg?v=1)
![An shiga jimami bayan Sanata Na'Allah ya tafka babban rashi, Buhari ya kaɗu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f0a63628a74e9ca1.jpeg?v=1)
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa Sanata Bala Ibn Na'Allah bayan rasuwar matarsa mai suna Safiya Na'Allah da yammacin jiya Talata.
![Burodi ya kusa kai fetur karanci a wasu jihohin Arewa, masu tsaraba sun koka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bbbf9745b168893c.jpeg?v=1)
Rahotanni daga wasu jihohi a Arewacin kasar nan na cewa yanzu haka an fara samun karancin burodi, wanda ke daya daga abubuwan tsaraba, yayin da masu saye ke magana.
!["Akwai ma'aikatanmu da ke aiki da 'yan ta'adda," Shugaban jami'a a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/98eaf935fecb4850.jpeg?v=1)
Shugaban jami'ar Dutsin-ma a jihar Katsina (FUDMA), Farfesa Armaya'u Bichi ya zargi wasu ma'aikatan jami'ar da aiki da 'yan ta'adda ta hanyar ba su bayanai.
!['Yan ta'adda sanye da kayan mata sun sace mutane masu yawa a Katsina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
'Yan ta'adda dauke da bindigu sun yi shigar mata inda suka sace mutane masu yawa a jihar Katsina. 'Yan ta'addan sanye da hijabai sun kai harin ne a Safana.
![1446AH: Gwamna Dikko Radda ya ayyana ranar hutu saboda sabuwar shekarar musulunci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ca7d8e3aaffd81a8.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya ba da hutu a jihar domin murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci ta 1446AH. Gwamnan ya ce ba aiki a ranar Litinin.
![Gwamnan Katsina ya haɗa kai da SMEDAN, ƙananun ƴan kasuwa za su samu bashin N1bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e34c53b56566fbd8.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya kulla yarjejeniya da hukumar SMEDAN domin ba kananun 'yan kasuwar Katsina tallafin N1bn.
![Gwamna Radda ya nemi wata alfarma wajen mutanen Katsina kan matsalar tsaro](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9e680c75cfa95dc4.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya bukaci al'ummar jihar Katsina da su koma ga Allah domin samun mafita kan matsalar rashin tsaro.
![Hadimi ya lissafo ayyuka 72 da Gwamna Dikko Radda yayi a Katsina cikin shekara 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b707ac4b3f1b935f.jpeg?v=1)
An jero ayyukan gwamnan Katsina daga hawansa mulki. Hadimin gwamnan na jihar Katsina ya tallata mai girma Dikko Radda, ya ce ya yi ayyukan ne a cikin shekararsa daya
![Katsina: 'Yan bindiga sun turo saƙon bidiyon mutanen da suka sace a Maidabino](https://cdn.legit.ng/images/190x107/88c22efd86ef8759.jpeg?v=1)
Yan bindiga sun turo sakon gargaɗi da barazana kwanaki kalilan bayan sun shiga garin Maidabino da ke karamar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun sace mutum 50.
Katsina
Samu kari