Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana nadamar goyon bayan Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023, yana cewa sakamakon mulkin bai dace da burinsa ba.
Andy Uba yace mai dakin gwamnan jihar Anambra za ta shigo jam’iyyar APC. Sanata Uba ya bayyana haka ne da yake martani a kan sauya-shekar mataimakin gwamna.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau, a ranar Laraba ya ce bangarensa ba za ta amince da wasu sabbin shugabanni da aka zaba ba yayin gangamin zaben jam'i
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, yace ba inda zai je, yana nan daram a cikin jam'iyyar APC, zai jira yaga abinda uwar jam'iyya zata zartar.
A karshen watan Oktoba ne PDP za ta gudanar da zaben shugabanni na kasa. Kawo yanzu jam’iyyar hamayyar ta samu Naira miliyan 63 daga saida fam din yin takara.
FCT Abuja - Mamban jam'iyyar All Progressives Congress APC, Cham Sharon Faliya, ya bayyana cewa abinda ke faruwa a Kano ba bakon abu bane a siyasar Najeriya.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Ganduje, ya bayyana cewa dama can an san siyasa da sulhu matukar ana bukatar cigaba, dan haka zadu yi sulhu a tsakanin su.
Manyan kusoshin APC sun fara tunanin yadda za su fito da ‘Dan takarar shugaban kasa. Asiwaju Bola Tinubu zai yi zama na musamman tare da Farfesa Yemi Osinbajo.
Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bayyana wasu matsalolin da jam'iyyun PDP da APC ke fuskanta. Ya ce ba za su taba canzawa ba a yanzu ko nan gaba.
Mahdi Aliyu Gusau, mataimakin gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa jam’iyyar Peoples Democratic Party, (PDP) ta shirya fafatawa da APC a zaben 2023 a jihar.
Siyasa
Samu kari