Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
A ranar Talata 22 ga watan Fubrairu 2022, Rabiu Kwankwaso da wasu ire-irensa suka kaddamar da tafiyar TNM. Mun kawo abubuwan da aka fahimta game da tafiyar TNM.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya yi watsi da fargabar da ake yi na cewa Najeriya za ta rabu bayan babban zaben shekarar 2023, rahoton
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo ya shawarci tsofaffin da ke neman tsayawa takara. Ya ce ya kamata su bari matasa su mulki kasar nan kowa ya hu
Rikicin siyasa da ya ki ci ya ki cinye wa a majalisar dokokin jihar Ebonyi ya dauki wani sabon salo a zaman mambobin majalisa na Litinin 21 ga watan Fabrairu
Matasan kudancin Najeriya sun huro wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar wuta akan kin bayyana kudirinsa na takarar shugaban kasa a zaben 2023 dake
Femi Fani-Kayode, tsohon ministan sufurin jiragen sama ya ce wasu 'yan siyasa suna kokarin ganin su tarwatsa jam'iyyun PDP da APC, za su kafa wata kafin 2023.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta zabi ranar da take gani ta dace da gudanar da babban taronta na kasa awanni kaɗak bayan sanar da ɗage shi a yau Litinin.
Gwamnan jihar Kano dake arew amaso yammacin Najeriya, Dakta Abdullahi Ganduje, yace lokaci ya yi da mutanen arewa za su biya alkairin da Bola Tinubu ya musu.
Tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Kwara, Rt. Hon. Abubakar Shuka Baba, da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar APC a karamar hukumar Kaima ta jihar.
Siyasa
Samu kari