Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
A ranar Talata, babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kori ‘yan majalisar Jihar Ebonyi guda 17 wadanda suka bar PDP zuwa jam’iyyar APC, daga mukaman su, Vang
Sanata Shehu Sani ya ce tsige Gwamna David Umahi na jihar Ebonyi da kotu ta yi zai shafi sauran gwamnoni masu ci wadanda suka sauya sheka daga jam’iyyun na da.
Gwamnan Jihar Ebonyi Dave Umahi ya ce zai daukaka kara bisa hukuncin da Babban Kotun Tarayya ta yanke a Abuja na kwace masa kujerarsa saboda komawa jam'iyyar AP
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Talata, a kori Gwamna David Umahi na Jihar Ebonyi da Mataimakinsa Dr Eric Kelechi Igwe, bayan sun fice daga
A rana irin ta yau ne mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo yake bikin murnar kara shekara a Duniya. Shugaba Muhammadu Buhari ya aika masa da sako na musamman.
Sabon rikicin shugabancin da ya kunno kai a APC ya sanya tsohon Sanata , Dino Melaye, yiwa jam’iyyar mai mulki ba’a. Ya ce ta mutuwarta ya yi wuri da yawa.
Za a ji sabon shugaban rikon kwarya, Abubakar Sani Bello ya dauki matakin farko domin dunkule APC. Zuwa ranar Laraba ake jiran dawowar Mai Mala Buni daga Dubai.
A cikin kwanakiin nan tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya kafaa wata kungiyar 'yan siyasa, TNM, a daren Litinin suka koma jam'iyyar NNPP .
Kotu ba ta amince a goge wani sashe daga cikin dokar zabe ba. Alkalin da ya saurari karar da PDP ta shigar, ya ce ba za a iya taba dokar da an sa wa hannu ba.
Siyasa
Samu kari