Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki na iya rasa madafun iko a kan kujerar shugaban kasa yayin da wasu jam’iyyun siyasa 16 suka hade da ADP.
A halin yanzu dai akwai akalla mutum 41 da ke son tsayawa takarar shugabancin kasar nan daga jam’iyyun siyasa kamarsu APC PDP, ADC, PRP, SDP, APGA, AP, da AAC.
Bashir Ahmaad ya tabbatar da shirin fitowa takarar ‘dan majalisar wakilan tarayya a jihar Kano, ya zauna da shugabannin kananan hukumomi da jagororin APC a gida
Muhammad Ali Ndume ya ce shi ne ya fadawa Rotimi Amaechi ya nemi shugaban kasa. Sanata ya ganin Ministan ya fi irinsu Bola Tinubu da Yemi Osinbajo cancanta.
Ɗan majaisar dattawa mai wakiltar yankin da mazaɓar shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya fito a jihar Katsina, Sanata Ahmad Babba Kaita ya fice daga APC me mulki
Bayan dogon lokaci da kuma yawautar jita-jita, Ministan Kwadugo na ƙasa, Dakta Chris Ngige, ya tabbatar da shiga jerin masu yunkurin gaje shugaba Buhari a 2023.
An ji Bola Tinubu ya na sukar shugaba Muhammadu Buhari a fakaice, sannan ya kara nanata maganar cewa katin PVC su na tashi aiki idan har ba a sabunta su ba.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas, ya ce idan da Abdullahi Ganduje, takwaransa na jihar Kano ya fito takarar shugabancin kasa a 2023, da sai ya janye takarar.
Bayan cece-kuce da shirye-shiryen siyasa, a yammacin yau (Talata) tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso zai bayyana sha'awar tsayawa takarar shugabanci.
Siyasa
Samu kari