Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Gwamnatin Iran ta gargadi shugaban Amurka, Donald Trump kan bayanin da ya yi na cewa zai raka jiragen ruwa su wuce ta mashigar Hormuz da Iran ta toshe.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa damin daloli da aka rahoto an sace a hedkwatarta na kasa da ke Abuja, a ranar Laraba, 27 ga watan Afrilu, ba mallakarta bane.
Siyasar Najeriya na kara daukar wani salo mai ban sha'awa yayin 'yan siyas ake kara tallata jam'iyyunsu a wannan lokaci na jiran babban zaben shekarar 2023.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bugi kirjin cewa shine dan takarar da zai kawowa PDP kujerar shugaban kasa don kuri'u miliyan 11 na jiransa.
Sanata mai.wakiltar Anambra ra arewa ta tabbatar da sauya shekarta daga APC zuwa jam'iyyar PDP bayan ta halarci Sakatariyar PDP wajen tantance ta a hukumance.
Kotu ta jagwalgwalawa kusoshin jam’iyyar PDP lissafi a Kano, ta tabbatar da Shehu Sagagi bayan Shugabannin PDP na Kano sun kai kara a gaban Alkali a Abuja.
Dr. Iyorchia Ayu, shugaban jam’iyyar PDP na kasa ya bayyanawa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar cewa duk da abokai ne su, ba zai yi masa aiki a ma
Shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Dr. Iyorchia Ayu, ya fadawa masu neman mallakar tikitin jam'iyyar cewa kowa tashi ta fisshe shi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari karbi bakuncin gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello a fadarsa da ke Aso Rock Villa da ke Abuja, don nuna masa fom din takara.
Mataimakin shugaban ƙasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya bayanna yadda lamarin yin takara tare da shugaba Buhari ya zo masa tamkar a mafarki, yana tsaka da aikinsa.
Siyasa
Samu kari