Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani sumame a Zamfara.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani sumame a Zamfara.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
Tun bayan Donald Duke a 2003, ba a taba samun Gwamnan Kuros Riba daga yankin kudancin jihar don haka Ben Ayade ya ce ‘yan yankin zai ba mulki a zabe mai zuwa.
Za a ji babban ƙalubalen da Bola Tinubu zai fuskanta wajen neman tikiti da kuma shiga zaɓe idan ma ya yi nasara a zaɓen fitar da gwani na jam'iyyarsa a 2023.
Za a ji abubuwan da suka jawo Ibrahim Shekarau da mutanensa ke karbe APC a Kano. Shekarau, Barau Jibrin da Sha’aban Sharada su na cikin masu yaki da Gwamna.
Wasu Gwamnoni na kokarin hada-kai da nufin ayi watsi da zaben shugabannin jam’iyyar APC na kasa. Za a nemi a bar kwamitin Mala Buni ya cigaba da zaman riko.
Gwamna Okezie Ikpeazu na Jihar Abia ya ce mutane da dama wadanda ba su da motocin hawa ne suke tambayan inda aka kwana batun gadar sama (flyover) da gwamnatinsa
Lagas, Kano da Abia sune manyan jihohin da suka fi amfana daga shirin tallafi na Survival Fund da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta raba wa yan Najeriya.
Jam'iyyar hamayya a ƙasar nan PDP tace ya kamata hukumomin tsaro su tuhumi shugabannin jam'iyyar AOC mai mulki bisa zargin taimakawa ta'addanci a Najeriya.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, na jam'iyyar APC ya garzaya fadar shugaban ƙasa, ya sanar da Buhari fatansa na maye gurbinsa a babban zaben 2023 dake tafe.
Tsohon dan majalisa da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya goyi bayan mulkin karba-karba don adalci da daidaito.
Siyasa
Samu kari