Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun koma jam'iyyar NDC a hukumance, inda suka yi kira ga mambobi da su guji shari'o'in kotu su mayar da hankali kan ci gaban Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jita-jitar shigowa jam’iyyar APC da yin takarar Shugaban kasan Goodluck Jonathan ta kara yin karfi. Yahaya Bello ya tabbatar da wannan da ya saye fam a Abuja.
Youths Network for Nigeria Union ta bukaci Goodluck Jonathan ya koma APC. Matasa 20, 000 za su tare a ofishin Jonathan har sai ya yarda ya nemi takara a 2023.
Tsohon shugaban majalisar wakilan tarayyan Najeriya ya ayyana shiga tseren takarar shugaban ƙasa karkashin inuwar jam'iyyar APC a babban zaɓen 2023 dake tafe.
Ayodele Oludiran ya aika korafi a kan gwamnan jihar Ogun a lokacin da ake daf da zaben gwani, ya ce Gwamna Dapo Abiodun ya taba aikata mugun laifi a 1980s.
Tun bayan zartar da sabon kundin zaɓen 2022, da yawan masu niyyar tsayawa takara na bin doka wajen aje aikinsu domin neman wata kujeea, haka ta faru a Sokoto.
A yau Sanatan APC ya kawo karshen rade-radi, ya ayyana burin neman Shugaban kasa. Yanzu Sanatoci 3 sun ayyana burin tsayawa takara Shugaban kasa a zaben badi.
Majalisar dokokin Adamawa ta ayyana kujerar dan majalisa mai wakiltan mazabar Michika, Joseph Ayuba, a matsayin babu kowa kan sauya sheka daga PDP zuwa APC.
Gwamnan jihar Ekiti ya ce watakila ya shiga takarar Shugaban kasa. Kayode Fayemi ya ce irinsa ake nema a Aso Villa wanda ya san aiki, yake da ilmi da jajircewa.
Yayin da ake ta raɗe-raɗin tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, na shirin sake fitowa takara, wasu gwamnoni biyu sun shirya janye wa idan ya fito takara.
Siyasa
Samu kari