Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya da karatun likitanci a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sauya sunan jami'ar tarayya da karatun likitanci a Azare zuwa jami'ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi wanda ya rasu a Bauchi.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa NNPP ta shirya tsaf domin tunkarar zaben 2027. Ya yaba wa Abba Kabir Yusuf da shugabannin NNPP a Najeriya.
A watanni 2 da suka gabata, Babatunde Fashola, tsohon gwamnan jihar Legas a 2007, ya sanar da cewa sai watan Janairu Tinubu zai bayyana burinsa na takarar.
Jam'iyya mai mulkin ƙasar nan APC tace babu wani ɗan takarada zata kaiwa tikitin shugaban ƙasa a farantin zinare, ya zama wajibi ya cike sharudɗa da matakai.
Bola Ahmed Tinubu ya tabbatarwa Duniya cewa zai yi takarar shugaban kasa a zaben 2023. Mun kawo maku abin da mutane ke fada a Facebook a kan wannan shirin.
Da yake jawabi a shafinsa na Facebook, PA Bashir Ahmad, ya ce ’yan Najeriya ba za su ga alfanun mulkin Buhari a yanzu ba sai bayan ya kammala wa’adinsa a 2023.
Patriotic Volunteers Association ta bayyana a karkashin APC a Kano. Tsohon kwamishinan jihar Kano, Alhaji Ibrahim Dan Azumi Gwarzo ne shugaban Kungiyar tawaren.
A watan gobe ake sa rai kwamitin Mai Mala Buni zai shirya zaben shugabannin APC na kasa. Amma babu hadin-kai tsakanin Gwamnonin jihohin da ke karkashin APC.
Shugaban jam'iyyar APC, Bola Ahmad Tinubu ya ce zai tsaya takarar shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa, don haka ya gana da Buhari domin fada masa wannan kuduri.
Tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari a bangaren harkokin majalisar wakilai, Abdulrahman Suleman Kawu Sumaila, ya ce arewa ba za ta bar wa kudu shugaban
Tsohon gwamnan jihar Legas, kuma shugaban APC, ya bayyana cewa, babu abin da zai hana shi zama shugaban kasar Najeriya sai dai abu daya kacal da ya bayyana.
Siyasa
Samu kari