Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Fadar White House ta bayyana cewa Shugaba Donald Trump da takwaransa na China, Xi Jinping, sun amince cewa dole ne a bude mashigar ruwa ta Hormuz.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a jihar Adamawa, sun sha alwashin yin aiki ba ji ba gani don ganin dan takarar shugaban kasa na PDP, Atiku bai kai labari ba.
Za a ji Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana sirrin gidansa, Tinubu ya nuna bai samun jayayya da mai dakinsa saboda sabanin addini a matsayinsa na Musulmi.
ihar Yobe : Wanda ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC a mazabar Yobe ta Arewa, Bashir Machina, ya sanar da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC).
Wani hoto da ya karaɗe shafin sada zumunta Tuwita ya nuna Peter Obi a kan dadɗumar Salƙah, sai dai ɗan takarar ya nesanta kansa da lamarin, ya ce yana girmama
A kokarin jam'iyyar APC na kwace mulkin jihar Edo daga hannun PDP, Kwamaret Adams Oshiomhole, ya karɓi tsohon hadimin gwamna Obaseki da ɗaruruwan mutanensa.
Shugaban riko na PDP Amb. Umar Damagun, wanda ya bayyana hakan a jiya, ya bukaci ‘yan Najeriya da su karbi katin zabe na dindindin (PVC), a matsayin wani mataki
'Yan kasuwa a Sokoto sun fice daga APC zuwa PDP saboda rashin cika alkawura da APC ta yi wa Kungiyar matasan ‘yan kasuwan jihar Sokoto da ke Arewa maso Yamma.
‘Yan Jam’iyyar Labor Party sun yi zama da Shugaban Islamic Movement in Nigeria, Sheikh Ibrahim Zakzaky a kan batun siyasar 2023 domin ganin nasarar Peter Obi.
‘Yan Arewa za su yi kokawa a kan takarar mataimaki a APC. Tsakanin Mutanen yankin Arewa maso yamma da makwabtansu, kowa na ganin shi ne ya fi cancanta a 2023.
Siyasa
Samu kari