Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Ganawar da Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya yi da Shugaba Muhammadu Buhari ya haifar ha rade-radi da ke nuni ga cewar gwamnan yana iya sauya sheka.
Alake na kasar Egba, a Jihar Ogun, Oba Adedotun Gbadebo ya ce mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya yi biyayya don haka ya cancanci a zabe shi shugaban kasa
Ministan sufuri, Chibuike Rotimi Amaechi da takwaransa na kwadago, Chris Ngige, suna da sauran kwanaki uku kacal su yi murabus ko kuma su hakura da takararsu.
Sanata Kalu ya ce bai jnaye ba kuma ba zai taɓa janye wa da burinsa n azama shugaban ƙasa a 2023 ba saboda idan har za'ai adalci to lokacin kudu maso gabas ne
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya nada Alhaji Muntari Lawal a matsayin mukaddashin sakataren gwamnatin jihar. Nadin nasa ya fara aiki nan take.
Gwamnoni 2 da ake ji da su a jam’iyyar APC ne suka shiga suka fita domin dawo da Goodluck Jonathan. Masu wannan shiri su na neman yadda za su sake karbe mulki.
Dan takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress, APC, ya bukaci a canja wa Najeriya sunanta. Garba ya wallafa wani rubutu ne a shafinsa
Zaben wanda zai marawa baya ya zama ‘dan takarar jam’iyyar APC ya sa kan Gwamnan Ogun ya rabu biyu ganin Mataimakin shugaban kasa da Bola Tinubu su na takara.
Ben Ayade ya yi magana a kan takarar Jonathan a APC. Mai neman takarar Shugaban kasa a APC ya bayyana abin da zai yi muddin aka tsaida masu Goodluck Jonathan.
Siyasa
Samu kari