Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
Firayim Ministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya jaddada cewa ƙasarsa za ta ci gaba da yaƙi da Iran da ƙawayenta, yana mai cewa gwamnatinsa ba za ta ja da baya ba.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya fada wa Gwamna Wike na Ribas cewa har yanzu kofar sulhu a bude take.
‘Dan takarar kujerar gwamnan PDP a jihar Borno, Mohammad Jajari ya bayyana cewa mutum daya ya mutu yayin da sama da 100 suka jigata a harin tawagarr Atiku.
Yayin da PDP ke kara lumewa cikin rikici, tsohon shugaban Najeriya ya ce ba za ta sabu ba, zai kira zaman sulhu domin tabbatar da an yi komai cikin tsanaki.
Kwamitin neman takaran Bola Tinubu yana hangen kuri’un mutanen Arewa maso yamma duk da Rabiu Kwankwaso wanda daga yankin ya fito, yana neman zama Shugaban kasa.
Asiwaju Bola Tinubu ya ziyarci Nasarawa idan aka ji shi yana cewa yayi alkawarin gama aikin Ajaokuta har kamfanin ya fara aiki a Najeriya domin a samu abin yi.
Tsohon Shugaban EFCC yace jam'iyyar APC za ta doke Atiku, Peter Obi da Kwankwaso. Ribadu ya na ganin tallata Bola Tinubu ba zai yi wahala ba saboda shahararsa.
Shugaban APC na kasa ya bayyana kwarin gwiwarsa ga cin nasarar Tinubu a zaben 2023 mai zuwa nan kusa. Ya ce Tinubu ya fara shirin zama shugaban kasa kawai.
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya ce baya tunanin APC zata tsira bayan 2023 idan ya ci zaben shugaban kasa
Sanata Emmanuel Bwacha na jam'iyyarAll Progressives Congress (APC) ya yi biyu babu, ya rasa kujerarsa na Sanata a ranar Alhamis, 10 ga watan Nuwamba, 2022.
Siyasa
Samu kari