Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun samu nasarar yin caraf da wasu mambobin kungiyar 'yan ta'addan ISWAP. An cafke mutanen ne a cikin jihar Legas.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Kungiyoyi da shugabannin addinin kiristanci sun gudanar da taron addu'a na musamman a garin Ibadan, babban birnin jihar Oyo don nasarar Bola Tinubu a 2023.
'Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sha alwashin samar da miliyoyin ayyuka ga matasa da mata a kasar nan idan ya ci zabe.
Kasa da watanni uku gabanin fafata babban zaben 2023, jam'iyyar AAC da kuma ɓangaren PRP sun zauna sun cimma matsayar haɗa kawance, sun shirya kwace mulkin.
Hon. Osita Nwankwo, wani fusataccen dan jam’iyyar LP da ya nuna sha’awar tsayawa takarar dan majalisar tarayya a jihar Kano ya nemi a dawo masa N500,000 na fom.
Jam’iyyu za su so su hana Jam’iyyar NNPP samun nasara a Kano. Rahotanni na zuwa cewa matasa da magoya bayan APC da LP suna ta yin zaman siyasa na musamman.
A ranar Litnin, dan takaran kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 karkashin jam'iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar ya kai ziyarar kamfe jihar Nasarawa.
Wani jigo kuma dattijon jam'iyyar PDP ya bayyana kadan daga karfin gwamononin da ke adawa da dan takarar shugaban kasa na jam;iyyar PDP, Atiku Abubakar a 2023.
Bola Ahmed Tinubu, 'dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam'iyyar APC, ya dira jihar Kaduna domin gangamin yakin neman zabensa, Ya ziyarci Birnin Gwari.
Duk da dokin Gwamnonin Jihohin Najeriya masu barin mulki na zama Sanatoci, Gwamna Nasir El-Rufai yace bai sha’awar aikin Majalisar Tarayya kamar wasu gwamnonin.
Siyasa
Samu kari