Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
A labarin nan, za a ji wata ƙungiyar APC ta fara zargin ganawar da Sanata AbdulAziz Yari ya yi da jiga-jigan ADC zai jawo nakasu ga haɗin kan jam'iyya gabanin 2027.
Jam'iyyar APC ta samu gagarumin koma baya inda tayi rashin wasu manyan ƙusoshin ta a jihar Bauchi, bayan da suka koma jam'iyya mai mulki a jihar watau PDP.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Kwara ta dakatar da Alh. Mustapha Salman Isowo, sakatarenta kan zarginsa da karkatar da kudade da anti-party.
Mustapha Audu wanda shi ne Kakakin kwamitin yakin neman zaben APC a Arewa maso tsakiya, ya soki tsare-tsaren Gwamnatin Muhammadu Buhari na tattalin arziki.
Gwamna Dave Umahi na jihar Imo ya bayyana cewa gina gadar Neja ta biyu da Shugaba Muhammadu Buhari yayi zai sa yan kabilar Ibo su zabi Bola Tinubu da APC a 2023
Gwamnan Ribas, Nyesom Wikez ya bayyana cewa tawagar G5 na nan ba ta mutu ba kuma zata taka muhimmiyar rawa ranar zaben shugaban kasa 25 ga watan Fabrairu, 2023.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa mai neman kjjera lamba daya a Najeriya karkashin inuwar APC, Bola Tinubu, zai share hawayen mutane a 2023.
Bashir Ishaq Bashir, mai neman kujerar gwamnan jihar Kano a jam'iyar LP ya tabbatar cewa ya tattauna da Bola Tinubu na APC amma bai ce komai ba kan sauya sheka.
Gwamnatin Amurka ta kawo karshen duk wata gardama da kace nace kan goyon bayan wani ɗan takara a zaben shugaban kasan Najeriya, tace burin a yi zabe lafiya.
‘Danuwan ‘dan takaran mataimakin Gwamnan Kano a APC, Bello Sule Garo zai zabi jam’iyyar NNPP daga sama har kasa a zaben da za a shirya a Fubrairu da Maris.
Siyasa
Samu kari