China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Mun kawo jerin ‘Yan siyasan da INEC ta ba takardar shaidar lashe zaben Majalisa. Mata 13 rak su ka shiga jerin ‘Yan siyasa 360 da za su zama 'Yan majalisa.
Jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cew ɗan takarar gwamnan ta na jihar Kaduna ya janye daga takarar gwamnan jihar.
Gabannin zaben gwamnoni a Najeriya, an yi kazamin karo tsakanin yan daban APC da PDP a jihar Bauchi lamarin da ya kai ga mutuwar mutum 1 da jikkata wasu 15.
Wanda wakilci Atiku Abubakar wajen tattara kuri’un jihar Ogun a zaben Shugaban kasa, Johnson Fatoki ya gaji da zama a Jam’iyyar PDP, ya sauya-sheka zuwa APC.
Babbar jam'iyya adawa ta ƙasa PDP ta musanta jita-jitar da mutane ke yaɗawa cewa mai neman zama gwamnan Katsina, Yakubu Lado Dan Marke ya janye daga takara.
Rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da yan Najeriya shirin da wasu mutane ke yi na son kawo hargitsi a kasar bayan zaben gwamnoni na 18 ga watan Maris.
Siyasar Kano Sabon Salo: Yayin da ake Tunkarar Zaben Gwamnan Jihar Kano Anya Ba Alamu ne Dake NUNa Cewar Tarihi e Yake Shirin Sake Maimaita Kansa Ba ne Kuwa
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) tayi ƙarin haske kan dalilin ta na dakatar da zaɓen gwamna Aminu Tambuwal ƴan majalisun tarayya na jihar Sokoto.
Hukumar INEC ta fitar da sanarwa, an ji abin da ya jawo aka fasa shirya zaben Gwamnoni a makon nan. Karar da aka shigar na zaben shugaban kasa ya jawo haka.
Siyasa
Samu kari