Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Yayin da ya rage kwanaki 5 gabanin zaben gwamna a Najeriya, Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa ya fara jiyo ƙanshin zarcewa kan kujerarsa a zaben ranar Asabar.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, gwamna IfeanyiOkowa na jihar Delta ya bayyana abinda suka ba Peter Obi nasara a kudancin ƙasa.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki kuma tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce babu inda a tarihin Najeriya aka yi zaɓe cikakke babu aibu.
Sani Liti wanda shi ne Shugaban Jam’iyyar NNPP na Katsina ya fayyace dalilin bin APC. Liti ya ce ba su sauya-sheka ba, a zaben Gwamnan ne kurum suke tare da APC
Gwamnan babban bankin Najeriya, Mista Godwin Emefiele, ya ƙaryata labarin da ake yaɗa wa cewa ya na da shirin kawo wa Tinubu da APC cikas a zaben gwamnoni.
Zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai saka labule da zababbun yan majalisar tarayya na jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a fadar shugaban kasa.
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya bayyana cewa saura ƙiris ya bayyana sunayen tsaffin gwamnonin jihar waɗanda suka kwashe dukiyar al'ummar jihar.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta gargadi masu zabe da su ba cancanta fifiko yayin zabar yan takarar da za su shugabance su maimakon bin jam’iyyun siyasa.
Ɗan takarar kujerar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana abinda yake ƙalubalanta a kotu game da zaɓen Bola Tinubu
Siyasa
Samu kari