Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Rundunar dakarun sojojin Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da babbae murya kan matakin da Amurka ta dauka kan rufe tashoshin jiragen ruwanta.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Godwin Emefiele ya kitsa manakisa domin a karbe Legas daga hannun Jam’iyyar APC. Gwamnan babban banki ya shirya yadda LP za ta lashe zaben Gwamnan Legas a 2023
Jam'iyyar APC mai mulki ta ja kunnen al'ummar jihar Ogun kan zaban yan takarar gwamna da ke da ayar tambaya a tushen arzikinsu a zaben ranar 18 ga watan Maris.
Rahotanni sun nuna cewa zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Tinubu na shirin kafa gwamnatin hadin kai tare da ba kudu maso gabas shugaban majalisar dattawa.
Idris Wase, mataimakin kakakin majalisa mai ci a yanzu da Ben Kalu, mai magana da yawun majalisar wakilai na cikin masu neman kujerar kakakin majalisar wakilai.
Sanata mai wakiltar Kaduna Central kuma dan takarar gwamna na jam'iyyar APC a jihar, Uba Sani, ya ce bai damu da goyon bayan da wasu jam'iyyu suka bawa PDP ba
Kungiyar manyan arewa ta ACF ta nuna fushinta ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan kin bin umurnin kotun koli dangane da manufar sauya kudi da karancin kudi.
Kungiyar magoya bayan Bola Tinubu, zababben shugaban kasa sun roki jam'iyyar APC ta zabi Hon Muktar Aliyu Betara, daga Borno a matsayin kakakin majalisa na 10.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai hari sun kuma bude wuta yayin kamfe din dan takarar gwamnan jihar Legas, Gbadebo Rhodes-Vivour a Legas a Epe.
Sikiru Olawale Ogundele, Shugaban PDP a jihar Ogun ya bayyana cewa jam’iyyun siyasa 10 sun hade da babbar jam’iyyar adawa don fatattakar APC mai mulki a jihar.
Siyasa
Samu kari