Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi rashin nasara a wata kara da ya shigar a gaban kotu. Alkalin kotun ya ba shugaban na Amurka rashin gaskiya.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana farin cikinsa da godiya ga magoya bayan da suka sake amince masa ya zarce, ya kuma yafe wa masu adawa da shi.
Sha’aban Sharada bai dauki siyasa da gaba ba, ta taya NNPP samun nasara. A nan aka ji wani ya ce Allah Sarki Sha'aban Sharada ya fadi zabe a watan Shaaban.
Mafi yawan jihohin da aka gudanar da zaben gwamna da yan majalisun jihohi sun san sabbin gwamnoninsu amma akwai wasu guda hudu da har yanzun ba'a kammala ba.
Dan takarar gwamnan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Plateau, Nentawe Yilwatda, yayi fatali da sakamakon zaben gwamnan jihar da aka gudanar.
Orji Uzor Kalu, wanda ke wakiltar mazabar Abia North ya bayyana sha'awarsa na zama shugaban majalisar dattawa na majalisa zubi ta 10. Ya sanar da hakan ne a FCT
Bayan kammala babban zaben wannan shekarar, an samu sabbin fuskokin da wannan ne karo na farko da zasu hau kujerar mulki a jihohinsu bayan nasarar da suka samu.
Gwamna Ben Ayade na jihar Kuros Riba, ya sallami biyu daga cikin manyan hadimansa, ya sanar da sunayen wadanda zasu maye gurbinsu nan take ba bata lokaci .
Mai dakin Gwamna na Ekiti ta yi kira ga mutanen jihar da su cigaba da ba Gwamnatin mijinta bayan ganin 23% na kujerun Majalisa sun shiga hannun mata a Ekiti.
Dauda Lawal Dare na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ya lashe zaben gwamnan jihar Zamfara. Akwai wasu muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar sa.
Siyasa
Samu kari