Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
Rochas Okorocha, ya bukaci shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan da ya koya masa yadda ake komawa majalisar dattawan ba tare da shiga zaben fidda gwani ba.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya mayar da martani kan barazanar sharara masa tafin hannu biyar a kumatu da tsohon gwamna Ganduje yayi.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a jihar Osun, ta yi martani mai zafi akan Abdullahi Umar Ganduje bayan ya yi barazanar marin jagoranta, Kwankwaso.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi shaguɓe ga Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP kan yawan zuwan da yake yi Villa wajen Tinubu.
Rahotanni sun tabbatar da cewar zababbun sanatoci za su siyar da kuri’unsu kan $5000, $10,000k ko fiye da haka gabannin rantsar da majalisar dattawa ta 10.
Majalisar dattawa ta 9 ta gudanar da zaman karshe watau na bankwana yau Asabar a zauren ta da ke Abuja, Sanata Kashim Shettima da matar Tinubu sun halarta.
Gwamnan jihar Ebonyi, Rt. Hon. Francis Ogbonna Nwifuru, ya amince da naɗin Farfesa Grace Umezurike a matsayin sakatariyar gwamnatin jiha karo na farko a tarihi.
Sanarwar Tinubu ta dakatar da gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele, ta jawo ra'ayoyi mabanbanta daga bakunan 'yan Najeriya. A yayin da wasu.
Shugaba Tinubu, a ranar Juma'a, 9 ga watan Yuni ya samu ganawa da sarakuna da sauran shuwagabannin gargajiya a fadarsa da ke Abuja. Tinubu ya bayyana musu.
Siyasa
Samu kari