Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
An fara zawarcin Nyesom Wike gadan-gadan a PDP domin mika masa shugabancin APC. Shugabannin jam’iyyar APC na Ribas sun fito a mutum domin a yaki Simi Fubara.
Bola Tinubu ya jinjinawa Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajudeen Abbas. Shugaban kasar ya ce samun Akpabio da Abbas a Majalisar Tarayya ne zai zama silar nasara.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya nanata cewa babu wata matsala a tsakaninsa da mataimakinsa kuma a shirye yake ya marawa masa baya a zaben 2024.
Jam'iyyar APC ta bayyana cewa ta fara nazari kan bin matakan tsige Gwamna Fubara na jihar Ribas daga kan madafun iko kan abiɓda ta kira take doka da oda.
Yayin da rikicin siyasa tsakanin Gwamna Fubara da Wike ke ƙara munana, karin kwamishinoni biyu sun yi murabus daga muƙamansu na majalisar zartarwan jihar Ribas.
Yan majalisar dokokin jihar Ribas 26 sun yi zama na musamman a rukunin gidajen yan majalisu kwana ɗaya bayan Gwamna Fubara ya rushe zauren majalisar.
Jam’iyyar APC reshen jihar Ribas ta bayyana a ranar Alhamis, 14 ga watan Disamba, cewa duk kokarin sulhunta Fubara da Wike da Tinubu ya yi bai cimma nasara ba.
Tony Adoki daya daga cikin yan majalisar dokokin jihar Rivers ya yi magana kan sake komawa PDP, yan kwanaki kadan bayan ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Yayin da rigima ke kara ƙamari a jihar Ribas, Gwanna Fubara ya rattaɓa hannu kan kasafin kuɗin 2024 wa da aka yi ƙiyasin zai laƙume N800bn a gidan gwamnati.
Siyasa
Samu kari