Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu kari kan sanatocin da take da su a majalisa. Wani sanatan PDP daga jihar Kaduna, ya sauya sheka zuwa APC.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin masu ruwa da tsakin jihar Ribas karkashin jagorancin gwamna Fubara na jam'iyyar PDP a Villa.
Wani mai sharhi kan lamuran siyasa, Segun Akinleye ya bayyyana cewa jam'iyyar PDP idan ba ta yi taka tsan-tsan ba, Nyesom Wike na iya wargaza ta.
Kotun zabe mai zama a Lafia babban birnin jihar Nasarawa ta gama sauraron kowane ɓangare, ta shirya yanke hukunci kan zaben gwamna Abdullahi Sule na APC.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Ribas ta kammala sauraron ƙarar da ɗan takarar APC ya kalubalanci nasarar gwamna Fubara na jam'iyyar PDP.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya a jihar Kaduna ta yi fatali da ƙarar ɗan takarar jam'iyyar Labour Party (LP) kan sanatan Kaduna ta Kudu na PDP.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta fara bin matakan rijistar kafatanin mambobinta sama da miliyan 40 ta na'ura mai kwakwalwa domin tunkarar zaben 2027.
Kotun daukaka kara ta rusa nasarar da dan majalisar wakilai, Ndudi Elumelu ya yi na jam'iyyar PDP, kotun ta bai wa Ngozi Okelle ta jamiyyar Labour nasara.
Farfesa Wole Soyinka bai rudu da dumin kirjin magoya bayan Peter Obi ba, ya zargi kusoshin tafiyar LP da yaudarar matasa, su ka rika zanga-zanga a kan zabe
Gwamnan jihar Delta, Mr. Sheriff Oborevwori ya ba Goodnews Agbi mukami a gwamnatinsa. Agbi ba shi ne ‘dan takaran gwamnan farko da ya ja da baya ya karbi mukami ba.
Siyasa
Samu kari