Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaban hukumar NMDPRA ta kasa, Farouk Ahmed ya ajiye aikinsa yau Laraba bayan kalaman Alhaji Aliko Dangote.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi wa dokokinta sabon garambawul inda ta haramtawa sabbin sanatoci tsayawa takarar shugaban majalisa da mataimakinsa.
Jigo a jam'iyyar PDP, Reno Omokri ya soki dan takarar shugaban kasa, Peter Obi kan takardun karatun Tinubu, ya ce me yasa Obi bai nuna shaidar digiri ga INEC ba.
Shugaban APC na ƙasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa ya jagoranci tawagar NWC na ƙasa zuwa wurin Buhari domin ya gabatar masa da su.
Kungiya ta zargi Abba Yusuf da jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP) da daukar nauyin mutane a kasar waje domin yin zanga-zanga kan bangaren shari’ar Najeriya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya tabbatar da cewa zai daukaka kata zuwa gaba game da hukuncin da Kotun zabe ta yanke ranar Litinin 2 ga watan Oktoba.
Kotun sauraron korafe-korafen zaben gwamnoni ta tsige gwamnoni biyu daga kan kujerarsu cikin wata biyar da rantsar da su. An bayyana dalilin yanke wannan hukunci.
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Adamawa ta kori karar Umar Ardo da jam'iyya SDP a kalubalantar nasarar gwamna Ahmadu Fintiri na Adamawa.
A ranar Litinin 2 ga watan Oktoba, Kotun zaɓe ta sauke gwamna Abdullahi Sule kana ta ayyana ɗan PDP a matsayin sahihin wanda ya lashe zaben gwamnan Nasarawa.
Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwamnan jihar Ribas mai zama a Abuja ta kori ƙarar LP mai kalubalantar nasarar gwamna Fubara na PDP a jihar Ribas.
Siyasa
Samu kari