Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
A wasu hotunan da muka gani, an ga El-Rufai tare da Obasanjo, inda yake bayyana ya kai masa ziyara ce ta ban girma a matsayinsa na mai gidansa na siyasa.
Kungiyar Yarbawa ta ce kada shugaba Tinubu ya shiga rikicin da ke tsakanin Abba Kabir Yusuf da Gawuna a halin da ake ciki a yanzu, sun bayyana dalilin da yasa.
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Ike Ekweremadu, na ɗaya daga cikin yan siyasan Najeriya da kotu ta hukunta da zaman gidan kaso a 2023.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Attahiru Bafarawa, ya yi magana kan batun bukatar Shugaba Tinubu ya binciki gwamnatin tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Rivers, Chukwuma Aaron, ya yi magana kan iƙirarin cewa Shugaba Tinubu ya tilasta Gwamna Fubara sa hannu.
Dattawan Yarbawa a Arewacin Najeriya sun yi martani kan shari'ar zaben gwamnan jihar Kano inda suka nemi zaman lafiya tsakanin al'ummar jihar baki daya.
Kotun Daukaka Kara ta tabbatar da nasarar dan APC, Mark Useni a Majalisar Tarayya a jihar Taraba, ta yi watsi da karar NNPP da PDP saboda rashin hujjoji.
Mun yi waya da Sheikh Dahiru Usman Bauchi ganin rade-radi yana yawo cewa Dahiru Usman Bauchi ya rubuta takarda zuwa ga Alkalin Alkalan Najeriya game da shari’ar Kano
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙara shiga sabon kace-nace bayan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya tsoma baki a rikicin siyasar jihar Ribas wanda aka warware.
Siyasa
Samu kari