Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Tsohuwar uwargidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari, ta yi bayani kan mulkin mijinta na shekara takwas. Aisha Buhari ta bayyana kuskuren da ya yi.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ba da tabbacin cewa ba zai sauya sheka daga jam'iyyar PDP mai adawa zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ba.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tabbatar da nasarar da gwamna Ahmed Aliyu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
An hana wasu kafafen yada labarai masu zaman kansu shiga harabar kotu domin yanke hukuncin karshe na kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Sokoto.
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Taraba ta tabbatar da nasarar gwamna Agbu Kefas na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar.
Manyan ƙusoshin gwamnatin Bola Tinubu da gwamnatin Dapo Abiodun sun halarci zaman Kotun sauraron ƙararrakin zaben gwaman jihar Ogun mai zama a Abeokuta.
A yau Kotun sauraron korafe-ƙorafen zaben gwamnan jihar Ogun zata kammala zama, inda zata yanke hukunci kan karar da PDP da ɗan takararta suka shigar.
Shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya magantu kan yadda jam'iyyar za ta lashe zaɓen gwamnan jihar Bayelsa.
Abba Kabir Yusuf ya amince da karin nadin mukamai 116 a gwamnatinsa. Abba Gida Gida ya bada mukaman SSA, masu ba shi shawara da masu taimaka masa.
Kwamitin amintattu (BoT) na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta amince da korar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisar jiha da ke zama a Jos, jihar Filato ta tsige kakakin majalidar dokokin jihar da wani dan majalisa daya.
Siyasa
Samu kari