Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue ya yi martani kan zargin mulkin kama-karya da 'yan Majalisun Tarayya a jihar Benue inda ya ce shi ya taimakawa APC ta ci mulki.
A nazarinmu na shekarar 2023, mun duba 'yan siyasan da za a dade ana jinjina masu a Najeriya. A ciki akwai Rabiu Kwankwaso da Peter Obi da su ka nemi mulki.
Kotun koli ta kawo karshen taƙadda kan nasarar Gwamna Peter Mbah na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Enugu da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, da Abdullahi Ganduje na cikin waɗanda aƙe ganin sun samu nasara mafi girma a fagen siyasar Najeriya a shekarar 2023.
A shekarar 2023 da ke shirin karewa, an yi wasu hukunce-hukuncen kotu da suka bi wa jama'a mamaki musamman ganin yadda kotunan suka yi hukunci 'yar bazata.
Tsohon kwamishinan PDP, David Briggs ya fito ya yi magana da manema labarai a game da rikici da sulhun da aka yi wa Nyesom Wike da Simi Fubara ta hannun Bola Tinubu.
An fara taso Shugabannin PDP a gaba saboda sun gagara ladabtar da Nyesom Wike. Sule Lamido ya yi Allah-wadai da yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyarsa ta PDP.
Za a ji tarihin babban Alkalin da ke jagorancin shari'ar zaben Gwamnan Kano a Kotun Koli. John Inyang Okoro ya shafe shekaru 10 yana shari'a a kotun koli.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana kujerun sanata Umahi da Giedam a matsayin babu kowa bayan sun karɓi mukamin minista.
Siyasa
Samu kari