Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Aminu Sa’ad Ungogo, wanda yake wakiltar mazabar Ungogo, da kuma Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda yake wakiltar mazabar Kano Municipal sun rasu a Kano ranar Laraba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalai da ƴan uwan tsohon shugaban hukumar OYSAA kuma babban jigon PDP, Hon. Temilola Segun Adibi.
Mutanen karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, sun nuna takaicinsu kan sulhun da gwamnati ta yi da 'yan bindiga. Sun bayyana cewa hakan bai da amfani.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu na ganawa yanzu haka da gwamnan Ribas, Sim.Fubara da wakilan Ogoni a fadarsa da ke Abuja, manyan kusoshi sun hallara.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wata babbar kasuwar da ke jihar Yobe. Sun kashe mutum bakwai tare da raunata wasu mutane daban.
Rahotanni sun nuna cewa ɗan kwamishinan ƴan sandan Abuja, Olatunji Disuya mutu a wani hatsarin mota da ya rutsa da shi ranar Litinin, 20 ga watan Janairu, 2025.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya kafawa Abdullahi Umar Ganduje sabon tarihi da ya kammala hanyar da ya gaza karawa a mahaifarsa lokacin yana gwamna.
Rahotanni sun tabbatar da cewa shugaban ƴan bindiga, Bello Turji ya saki dukkan waɗanda ya kama yayin da sojoji ke matsa masa lamba a jihar Zamfara.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi jama’a kan kafar damfara da ke ikirarin ana rijistar tallafi, tana jaddada amfani da sahihan kafafen hukuma kawai don bayanai.
Wani mai amfani da shafin Facebook ya bayyana takaicin yadda ya ce ana kokarin mantawa da AbdulMalik Tanko, wato makamashin Hanifa Abubakar a Kano.
Labarai
Samu kari