Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Fadar shugaban kasa ta bayyana ayyukan da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai idan ya bar Najeriya zuwa kasashe uku daga gobe Asabar, 2 ga watan Mayu, 2026.
Wani masani ya ce tsohon tarihin masarautar Kano ne dalilin da ya kawo jinkiri a shari'sr da ake tsakanin bangaren Aminu Ado Bayero da Muhammadu Sanusi II.
Kudirin dokar na Sergius Ogun, ya nemi a tabbatar da cewa jami’an gwamnatin da za su iya nuna cewa za su iya daukar nauyin ‘ya’yansu a kasashen waje ba tare da
'Yan ta'adda sun kai farmaki anguwan Nasarawan Burkullu dake karamar hukumar Bukkuyum ta jihar Zamfara inda suka kashe mutum2,sun sace mutum 1 tare da jigata 3.
Shehu Sani ya yi raddi ga matan gwamnonin kasar a kan tafiyar da suka yi zuwa kasar Dubai, ya ce da basu tafi ba da majalisa bata yi watsi da kudirin mata ba.
Mrs Pauline Tallen, Ministar Harkokin Mata a Najeriya ta ce mazan da suka kashe dokar sama wa mata matsayi na musamman suna bukatar addu’a. Daily Trust ta ruwai
Hukumar yan sanda reshen jihar Anambra ta karyata labarin da ake yaɗawa a wani Bidiyo da ya watsu cewa an birne wani mutumi da ransa a kauyen su kan sarauta.
Domin magance matsalar rashin tsaro, Dele Momodu ya gana da Sheikh Gumi inda ya nemi shawari kan yadda za a kawo karshen matsalar tsaro a Arewancin Najeriya.
A yakin da ake ci gaba gwabzawa tsakanin Rasha da Ukraine, an samu akalla mutane sama da miliyan daya da suka bar Ukraine zuwa wasu kasashen makwabta a makon.
A zaman babbar Kotun Kano 5 domin cigaba da sauraron shari'ar kisan Hanifa Abubakar, shaidu sun gabatar da wasu abubuwa 10 da suka gano yayin binciken lamarin.
Jam'iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) ta rushe kwamitin shugabanninta na jiha da na tarayya gaba daya kuma ta nada sabuwar kwamitin rikon kwarya na wata.
Labarai
Samu kari