Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
Rikici ya barke tsakanin yan sanda da jami'an NSCDC watau Sibil defense sakamakon rashin jituwan da ya wakana tsakanin jami'an hukumomin tsaron biyu a jihar Imo
Hukumar Yan Sandan Farar Hula, SSS, ta ce ta gano wani shiri da wasu bata gari ke yi na kai hare-hare a muhimman gine-gine, wuraren ibada da wuraren shakatawa m
Rundunar yan sandan Jihar Kaduna ta kama mutane shida da ake zargi da satar tanka makare da man fetur lita 40,000 da kudinsa ya kai Naira miliyan 6.2 a jihar.
Akwai dabaru iri-iri da Sanatoci da ‘Yan majalisa kan yi domin su wawuri kudi. Wasu su kan bada kwangila da nufin za a rabawa talakawa kaya, amma sai su sace.
Yan Najeriya sun soki mawaki Daudu Kahutu Rarara, kan sabuwar wakar da ya yi na sukar gwamnatin ubangidansa shugaban kasa Muhammadu Buhari kan rashin tsaro.
Wani dan Najeriya mai kishi, kuma lauya ya maka shugaban kasa Muhammadu Buhari a kotu saboda gallazawa 'yan Najeriya a lokacin karancin man fetur a 2023...
Yayinda ake shirye-shiryen shiga bukukuwan karamar sallah, kamfanonin jiragen sama da dama sun kara farashin kudin tashin su. Lamarin ya fi shafar zuwa arewa.
Hukumar hana almundahana da yiwa tattalin arzikin kasa zagn kasa EFCC ta bayyana cewa jami'anta sun damke wani mutumi wanda ya damfari Sarkin Okuta, a jihar Kwa
FCT Abuja - Gabanin zabukan fiddan gwamnin jam'iyyar All Progressives Congress’ (APC), za'a fara sayar da Fam ga masu niyyar takara yau Talata a fadin tarayya.
Labarai
Samu kari