Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
Gwamnatin tarayya ta shigar da tuhume-tuhume 16 na safarar kudi kan tsohon Ministan Shari’a a Najeriya, Abubakar Malami, bisa zargin boye kudaden haram.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shawarci rundunar yan sanda da ta janye yan sandan da ke tsaron Aminu Ado Bayero.
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana martaninsa tun bayan da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ya fasa kai ziyarar jaje jihar. Ya ce Allah ne ya kaddara hakan.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba zata yi ƙasa a guiwa ba har sai ta ga bayan yan ta'adda baki ɗaya kafin wa'adin mulkinsa ya kare
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce ya yi matukar damuwa da batun tsaro a yankin arewa maso yammacin Najeriya. Shugaban kasar ya yi wannan furucin ne yayin jaw
Shugaba Buhari ya sake umurtan rundunar sojojin kasar da sauran hukumomin tsaro da su yi maganin duk wani mutum ko kungiyar da ke yiwa tsaron kasar zagon kasa.
Jam'iyyar PDP ta shiga matsi, inda jam'iyyar ke shirin zaban wanda zai gaji Buhari. Atiku dai 'yan kudu sun ce sam ba za su amince da tsayawarsa takara a 2023 b
Labarin dake iso wa gare mu yanzun nan daga jihar Delta ya nuna cewa wasu yan fashi da makami sun tare babbar motar dakon kudi, sun kwamushe makudan kuɗaɗe.
Rundunar yan sandan ƙasar nan ta bakin mai magana da yawunta, Frank Mba, ta musanta rahoton da ake ta yamaɗiɗi da shi cewa helikwaftan ta ya yi hatsari a Bauchi
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta hasaso iska mai hade da kura a jihohin Arewa maso yamma da arewa maso gabas wanda ka iya dusasar da gani dususu.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya, CAN, reshen Jihar Kwara ta musanta amincewa da amfani da hijabi ga dalibai mata a makarantun kiristocin da ke jihar inda tace gw
Labarai
Samu kari