Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
An kara jihohi hudu na Edo, Ondo, Enugu da Kebbi cikin wadanda za su amfana daga $322.5 miliyan na kudin da marigayi tsohon shugaban kasa, Janar Abacha ya sace.
Ingila - Bayanai na cigaba da fitowa game da yadda aka kama tsohon mataimakin shugaban majalisar dattijai, Ike Ekweremadu, tare da matarsa Beatrice Ekweremadu.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Dr Ahmad Gumi ya bayyana rasuwar babban limamin masallacin Maiduguri Road a Kaduna, Alkali Dahiru Lawal Abubakar a matsayin
Za a ji Muhammadu Buhari a tattaunawarsa da Firayin Ministan Birtaniya, Boris Johnson yana cewa wanda ya nemi tazarce bayan cikar wa’adinsa bai ji dadi ba.
Fittacen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya gargadi hukumomin tsaro game da kama matasan fulani barkatai da suna yaki da ta'addanci. Da ya ke maga
Yan Sanda a Jihar Kaduna sun bindige wani dan bindiga kuma suka kwato AK-49, da wata bindigar kirar gida Najeriya da babur guda daya a Kaduna. Lamarin ya faru n
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da basaraken al’ummar Isuokoma mai cin gashin kansa a karamar hukumar Onicha ta jihar Ebonyi, Eze Ambrose Ogbu, inji rahoto.
Hukumar yan sandan kasar ta tabbatar da labarin cewa an garkame Ekweremadu a kurkuku kuma za'a gurfanar da su a kotu ranar Alhamis bayan gudanar da bincike.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da babban jami'in yan sanda a jihar Nasarawa yayin da yake zagaye, sun nemi iyalansa su tattara musu miliyan N5m.
Labarai
Samu kari