Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Shugaba Donald Trump ya gana da shugaba Xi Jinping na kasar China. Xi Jinping ya gargadi Trump kan batun Taiwan, inda ya ce za su yi babban rikici.
Gwamnatin jihar Yobe ta bayyana cewa za ta kara kaimi wajen dakile hare-haren Boko Haram da karbar harajin dole daga manoma a Yunusari, Geidam da Tarmuwa.
A wani hari da ake zaton na ɗaukar fnasa ne, yan bindiga sun halaka jagoran yan Bijilanti da wasu dakaru Shiga a ƙauyen Nada, dake yankin Gusau ta jihar Zamfara
Sansanin gwamna Zulum na ta raguwa yayin da makusantansa da yawa suka nuna sha'awar tsayawa takara a kujeru daban-daban na jihar ta Borno a zaben 2023 mai zuwa.
Matar da ta fi kowa tsufa a duniya a karshe dai ta bar duniyar; Kane Tanaka ta rasu a ranar 19 ga Afrilu, 2022 tana da shekaru 119 a rayuwarta ta gidan duniya.
Hukumar NDLEA ta yi babban kamu ta kama wani babban attajirin da ake zargin yana da hannu a harkallar kwayoyi da Abba Kyari, wanda ake ci gaba da shari'ar a yan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci jami’an tsaron kasar nan da su kara kaimi wajen dakile ayyukan matatun mai da ke aiki ba bisa ka’ida ba a sassan kasar.
Hukumar yaki dafasakwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta bayyana yadda tayi ram da wani Pascal Okolo bayan ta kama shi dumu-dumu da hodar iblis boye a jakar shayi.
Masu garkuwa da mutane sun sace wata mai aikin taimakon jama’a, Ramatu Abarshi, da diyarta Amira, bayan sun gama raba kaya ga al’umman Mariri a jihar Kaduna.
Kunle Adeyanju, jarumin dan Najeriya da ke tattaki kan babur dinsa daga birnin Landan na kasar Birtaniya zuwa birnin Lagas na Najeriya ya shiga nahiyar Afirka.
Wani abu da ake zaton Bam ne ya tashi a wani Falo a gidan giya dake yankin garin Gashua a ƙaramar hukumar Bade ta jihar Yobe yayij da mutane ke sallar tarawihi.
Labarai
Samu kari