Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Sanatan Amurka Lindsey Graham mai shekara 71, daya daga cikin manyan abokan Donald Trump, ya rasu bayan fama da gajeriyar rashin lafiya yar bazata.
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta roki Burna Boy, Davido da sauran manyan mawaka da su ba da ta su gudunmawar wajen taimakawa talakawa.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara, Suleiman Abubakar Gumi, a jiya ya ce ‘yan bindiga sun kori sama da al’ummomi 30 a jih
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya kaddamar da kwamitin tsaro guda 4 gami da samar da motoci 20 kirar Hilux da babura 1,500 don fara daukar matakai.
Wata Ambaliya da guguwar iska mai tsanani sanadiyyar mamakon ruwan sama ya yi ajalin mutumu uku yayin da gidajen mutane 2,250 duka rushe baki ɗaya a jihar Kano.
Shugaban cocin Overseer of Divine Promise Christian Church of God, Apostle E. S. Samuel, ya bada labarin yadda masu garkuwa suka sace shi daga cocinsa a Umulu E
Gwamnatin Jihar Kaduna, a jiya ta yi martani kan korar malaman frimare guda 2,257 daga jihar, The Nation ta rahoto. Gwamnatin Jihar, a cikin makonni da suka gab
Lisbon - Shugaba Muhammadu Buhari dira Lisbon, babb birbirnin kasar Portugal lafiya a ranar Talata, 28 ga Yunu, 2022 don halartan taron majalisr dinkin duniya.
Plateau - Kyaftin na yan kwallon Super Eagles, Ahmad Musa, ya rabawa mata zaurawa da marasa karfi dubu biyar (5000) kudi Naira milyan dari (100m) a garin Jos.
Rahotanni na cigaba da tabbatar da yadda harkar kiwon lafiyar jihar Kano ke tsaka mai wuya, bayan cigaba da samun masu fama da cutar koda da rashin kayan aiki.
Sarki da Hakimi sun rasa kujerunsu a dalilin mummunar rigimar da ta barke a kan fili. Gwamna ya karbe filayen da ake rigima a kai, ya kara baza sojojin kasa.
Labarai
Samu kari