Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta sake bada izini ga kamfanonin rarraba wutan lantarki a Najeriya watau DISCOS izinin kara farashin wutar lantarki daga yanzu, Hukumar NERC.
Shugabannin yankin Kudu maso Gabas sun bukaci da a gaggauta sakin shugaban tsagerun IPOB, Nnamdi Kanu daga tsare shi da gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari
Rahotanni da ke fitowa sun tabbatar da bankado dala miliyan 23.5 na kudaden da tsohon shugaban kasar Najeriya Marigayi Janar Sani Abacha ake zargin ya sace.
Ministan harkokin yakin Neja Delta, Godswill Akpabio, a ranar Alhamis ya ce zai cigaba da yaki da rashawa kamar yadda Shugaba Muhammadu Buhari ke yi idan aka za
Birnin tarayya Abuja - Hukumar lura da wutar lantarkin Najeriya NERC ta baiwa kamfanonin rarraba wutan lantarki DisCos izinin kara farashin wutar lantarki.
Hukumar NERC ta yarda kamfanonin DISCOs su kara kudin wutar lantarki. Karin kudin zai fara aiki ne daga watan Fubrairun 2022 har zuwa karshen shekarar bana.
A cewar rahotonnin da muke samu daga yankin Kudu, lamarin ya faru ne da misalin karfe biyu na ranar a unguwar Uratta dake Aba a hanyar Enugu zuwa Fatakwal.
Hukumar Kwastam ta Zone A ta sanar da kama buhunan shinkafa 7,259 na kasar waje mai nauyin kilogiram 50, kwatankwacin manyan motoci tireka 12 a watan Afrilun 2
Mambobin kungiyar ta'addanci ta Ansaru, tsagin Boko Haram, sun fara diban aiki inda suka daukan mazauna yankin karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari