A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi magana game da sabanin da ake cewa an samu a tsakanin dokar harajin da aka buga a fadin Najeriya.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya tabbatar wa yan Najeriya cewa nan da yan watanni, mutane za su ga gagarumin canji a arewa maso gabashin ƙasar nan .
Wani babban basarake a jihar Kogi dake arewa maso tsakiya a Najeriya ya ankarar da mutanen yankin sa irin aikin ƴaƴansa ke aikatawa da dunansa ko takardarsa.
Mukandamage Domitila ta auri yayanta na jini ba tare da ta san cewa suna da alaka ba, kuma har sun haifi yara 3 tare, ta ce sun gano hakan ne ta wajen yan uwa.
Jam’iyyar APC reshen Burtaniya ta shawarci jam’iyyar da ta hada karfi da karfe don dawo da wadanda suke son rusa jam'iyyar kan turbar da tsarin jam'iyyar..
Kotun majistaren dake zamanta ajihar Kano ta sake dage zaman sauraron karar kisan Hanifa Abubakar, 'yar shekara biyar da ake zargin shugaban makaranta ya hallak
Matasan yankin karamar hukumar Shirorodake jihar Neja sun ɗora laifin harin da yan bindiga duka kai yankin kan gwamnatin jihar Neja, sun zayyana dalilan su.
Wani Attajirin Kano ya kashe Naira Biliyan 15 wajen gina kamfanin da zai rika cashe dubunnan buhunan shinkafa a kowace rana, an bude wannan kamfanin a jiya.
'Yan bindiga sun harbe tsohon dan takarar shugaban karamar hukuma a zaben kananan hukumomi a jihar Kaduna, Steven Inuwa, a ranar Lahadi da ta gabata a Abuja.
Yan bindiga sun kai hari gidan shugaban kungiyar malaman jami'o'i, ASUU, ta Jami'ar Tarayya da ke Gusau, FUGUS, Mr Abdurrahman Adamu, Channels Television ta ruw
Labarai
Samu kari