Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
Tsagerun yan bindiga a kan babura sun farmaki kauyen Taka Lime da ke karamar hukumar Goronyo a jihar Sokoto inda suka kashe mutane takwas tare da sace wasu.
Yayin da wasu yankuna a kudu ke nuna kyama ga masu shigo da shanu a jihohinsu, rahoto ya nuna jihar kudu na daga cikin jihohin da suke cin naman shanu fiye da
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan wata mota makare da shanu akan titin Ezinifitte/Uga a karamar hukumar Aguata ta jihar Anambra da ke yankin Kudu maso Gabas.
Wata babbar kotu da ke a ranar Litinin ta yanke wa wani Ibrahim Khalil mai shekaru 19 hukuncin kisa ta hanyar rataya kan garkuwa da dan yayan shi mai shekaru 5.
Wata babbar kotu a Kano a ranar Litinin ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi mai shekaru 19 Ibrahim Khalil, bisa samunsa da laifin yin garkuw
Adadin masu neman takara kujeran shugaban kasa karkashin jam'iyyar All Progressives Congress APC na kara yawaita duk da tsadar farashin kudin Fam din jam'iyyar.
Abdulmalik Tanko, malamin makaranta da ake zargi da sace dalibarsa, Hanifa Abubakar, da kuma ya halaka ta, ya sake musanta batun masaniya kan mutuwar yarinyar.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mai sarautar gargajiya, wani mutum dan shekara 50 da wani mai matsakaicin shekaru misalin
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
Labarai
Samu kari