Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Ana ci gaba da magana kan mutuwar Sanata Lindsey Graham na jam'iyyar Republican a Amurka. A fara zargin ko akwai hannun Rasha a cikin mutuwar sanatan.
Rahotanni sun ce an kashe fitaccen shugaban 'yan bindiga Kachalla Sani Yellow a Anka, amma ana samun sabanin bayanai kan yadda mutuwarsa ta faru.
Ministan Tsaro, Bashir Magashi, ya ce kididiigar abuɓ da ya faru da dabarun da maharan suka bi wajen kai hari gidan Yarin Kuje ya nuna alamar Boko Haram ce.
inin Abuja - Hukumar Kula da Gidan Yari ta Najeriya (NCoS), ana Laraba, ta ce zaman lafiya ya dawo a gidan kaso dake Kuje bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga.
Shugaba Muhammadu Buhari zai bar Abuja a ranar Laraba, 6 ga watan Yuli domin hallartar kungiyar cigaban kasa da kasa, IDA, ta Afirka a Dakar, Senegal. Shugaban
A ranar Laraba ne wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ba tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha izinin tafiya kasar Burtaniya domin neman lafiyar
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, ya lashi takobin cire tallafin man fetur kuma ya juya akallar tattalin arzikin zuwa wasu bangarorin ida
A karo na biyu gwamnatin ƙasar Saudiyya ta sake kara wa'adin saukar jiragen da ke aikin jigilar maniyyatan hajjin bana, labarin da ya zamo mai daɗi a zukatan Al
Da alamu wasu manyan fursunoni a gidan yari na Kuje da ke Abuja sun tsere a harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a daren ranar Talata 5 ga watan Yulin 2022.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewar kimanin fursunoni 600 ne suka tsere daga gidan gyara hali na Kuje biyo bayan harin da ake zargin yan Boko Haram da kaiwa.
Jihar Anamba - Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta karyata rahoton da aka wallafa a Facebook cewa wasu Fulani hudu sun kutsa cikin cocin Awada Grace na God.
Labarai
Samu kari