Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya garzaya da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan zuwa kotun koli bayan ta samu nasaraa kotun daukaka kara.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Sale Ahmadu, mai bayar da shawara ta musamman ga Gwamna Darius Ishaku na jihar Taraba a ranar Alhamis, ya yi murabus inda ya ce gwamnatin jihar ta rasa alkibla.
Tony Elumelu ya ja hankalin al’umma a kan yadda makudan kudi suke shiga hannun miyagu. Shugaban bankin UBA Group, ya ce Najeriya tayi asarar $4b a shekarar 2021
Tsohon sanata da ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Shehu Sani, ya ba shugaban kasa Muhammadu Buhari, shawara a kan tsare-tsaren ritayar shi.
Wasu gungun mutane sun amsa cewa suna da hannu cikin sace mutane da aka yi a baya-bayan nan a babban titin Legas zuwa Ibadan wacce ta yi sanadin mutuwar wani mu
Tsohon gwamnan jihar Imo, Roochas Okorocha ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tsawatar wa hukumar yaki da rashawa, kan hantarar sa da ta ke yi.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bukaci a dauki matakan gaggawa game da yawan haihuwa da ake yi a Najeriya ta hanyar fadada shirin samar da hanyoyin bada tazarar hai
Ahmad Ibrahim Lawan ya ce abin da gwamnati ke batarwa wajen biyan bashi ya kai $4tr. Sanata Lawan ya zargi kungiyoyin haraji da hannu wajen sukurkucewar tattali
Wata kotu da ke zama birnin California ta kasar Amurka ta dage ranar yanke wa gagarumin dan damfarar nan Hushpuppi zuwa ranar 11 ga watan Yulin shekarar nan.
Wani malamin addinin Kirista a Najeriya, Father Oluoma Chinenye John, ya yi tsokaci mai daukan hankali game da shan giya da yasa yan Najeriya da dama suka fara
Labarai
Samu kari