'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Kamfanin kera motoci A Najeriya, Innoson Vehicles Manufacturing (IVM) ya fitar da sabbin nau'ikan babura masu kafa uku ga kasuwannin Najeriya cikin wannan lokac
Wani Fastocin coci, ma suna Fasto Akintaro Joshua Ojo, ya yi batanci ga Allah da Annabi Muhammadu (tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi) da Al-Kur'ani.
Rikici ya barke tsakanin wani Boka da wani mutumi kan wanene hakikanin Uban 'da a karamar hukumar Owode-Obafemi dake jihar Ogun, Kudu maso yammacin Najeriya.
Gwamnan jihar Soktoo, Aminu Waziri Tambuwa, a ranar Juma'a ya yi karin haske kan abinda ya auku tsakanin jami'an tsaro da matasan Sokoto kan dalibar da tayi bat
Manyan makarantun jami’o’i na Najeriya masu zaman kansu da na gwamnati, sun tsayar da adadin makin JAMB da suke bukata don shiga cikinsu na shekara ta 2022.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka ɗan sanda guda ɗaya sun sace shugaban ƙaramar hukumar Keffi da ke jihar Nasarawa tare direbansa da suke tare a lokacin.
Hukumar Yaki da Rashawa da yi wa arzikin kasa ta'anatti, EFCC, ta sako tsohuwar Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya, Mrs Patricia Etteh, wacce aka kama kan zargi
Fitacciyar Kannywood, Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso, ta bayyana kudirinta na son takarar kujerar sanata ta jaharta Kano a babban zaben 2023 mai zuwa.
Wata kotun majistare da ke zamanta a Akure ta bada umurnin tsare wani mutum mai shekara 22, Money Danladi, kan zargin kashe abokinsa da wuka, Sunday Babaji, sab
Labarai
Samu kari