Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Rundunar ta yabawa jama’a kan yadda suke ci gaba da baiwa sojoji da sauran jami’an tsaro goyon baya da hadin kai a yakin da suke yi da aikata laifuka a kasar.
Birnin tarayya Abuja - Babban dogarin marigayi Janar Sani Abacha, Manjo Hamza Al-Mustapha ya shiga jerin masu neman takara kujerar shugaban kasa a zaben 2023
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta bayyana yadda jami'anta suka halaka wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne guda uku, gami da chafke wasu biyun.
Jihar Kaduna - Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmed -Rufa'i ya bayyana damuwarsa bisa yawaitan yan ta'adan Ansaru da na Boko Haram a jiharsa ta Kaduna.
Dakarun sojin Najeriya da ke aiki da Operation Hadin Kai, sun kashe wani kasurgumin kwamandan Boko Haram Abubakar Sarki a dajin Sambisa, da ke Yuwe a karamar hu
Za a ji hukumar Independent Corrupt Practices and Other Related Offences Commission (ICPC) ta maka Farfesa John Kester Ifeanyichukwu kotu saboda laifin rashawa
Kwamishanan yan sandan jihar Legas, Abiodun Alabi, ya bayyana cewa yawancin matasa masu aikin tuka babur a jihar Legas yan ta'adda ne masu aikata laifuka a fadi
Wasu tsageru da ba'a sani ba sun yi garkuwa da ɗaliban kwalejin ilimi tq jihar Kaduna da yammacin ranar Litinin, sun nemi makusanta su tattara musu makudan kudi
Ministan harkokin yan sanda, Maigari Dingyadi ya bayyana cewa sai da tsohon shugaban EFCC, Ibrahim Magu ya yi ritaya kafin aka kara masa girma zuwa mukamin AIG.
Labarai
Samu kari