Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar 20 ga watan Disambar 2025 domin ziyartar jihohi uku, Borno, Bauchi da Lagos kafin hutun ƙarshen shekara.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Gwamna Buni dai ya bayyana hakan ne ta wata sanarwa da kakakinsa, Mamman Mohammed ya rabawa manema labarai a ranar Laraba, 23 ga watan Maris gabain taron gangam
Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 12:45 na rana, kamar yadda wasu masu aikin ceto a yankin suka bayyana, kamar yadda rahotanni daga majiyoyi masu tushe.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun bayyana biyayyarsu ga shugaba Buhari, sun ce sun amince ya zabi duk wanda yaga dama a taron gangamin APC na kasa na wannan watan.
A kalla mayakan ISWAP guda 7,000 ne suka mika wuya ga rundunar sojin Najeriya a satin da ya gabata, cewar Christopher Musa, Kwamandan tawagar OPHK a Maiduguri.
A dalilin rashin Dala a kasuwa da bankuna, masu harkar shigo da kayan kasar waje za su iya rasa hanyar neman abincinsu. Karancin Dala zai iya kara kawo matsala.
Wani sojan Najeriya da ake tsammanin kwaya ce ta rinjayesa ya sa bindiga ya sheƙe mutum. uku har lahira, ya kuma jikkata wasu kusan 13 a Mafa dake jihar Borno.
Wata kotun sharia da ke zamanta a Kano, a ranar Talata, ta tsare wani mutum mai shekara 37, Yusha'u Ado, bisa zargins da satar sinadarin dandano na abinci katon
Hukumar yaki da fasakwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA), a jihar Kano ta bayyana yadda ta kama wiwi mai nauyin kilo 374.397, da wasu mutane 131, wadanda ake zargi.
Wata kungiyar da ta ke yaki akan talauci, Oxfam ta bayyana damuwa dangane da yadda fadan kasar Ukraine da Rasha a cikin makwanni kadan zai iya janyo tashin fara
Labarai
Samu kari