Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaba Donald Trump ya gargadi Iran cewa Amurka za ta iya sake ɗaukar matakin soja idan Tehran ta ci gaba da abin da ya kira karya yarjejeniyar tsagaita wuta.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Wasu miyagun yan bindiga sun tilasta wa mutane yin kaura daga gidajem su domin tseratar da kansu daga mummunan nufin su bayan wani harin ranar Laraba a Kebbi.
Rundunar yan sandan Najeriya a Yobe ta kama sojoji da ake zargi da hannu a kisar fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh Goni Aisami wanda aka kashe ranar Ju
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a ya bada dalilin da yasa gwamnatin tarayya ba za ta iya yi wa ma'aikata karin albashi ba duk da ya kamata.
Tsohon shugaban majalisar wakilan tarayya, Yakubu Dogara, ya aike da sakon ƙorafi kai tsaye kan abun da ya kira kokarin raba shi da rayuwarsa da wasu ke yi.
wasu yan bindiga a ranar Asabar sun hallaka wani Shehin Malami mazauni jihar Yobe, Sheikh Goni Aisamu-Gashua a Jajimaji, hedkwatar karamar hukumar Karasuwa
Magidanci ya mallakawa matarsa mai suna Nizi Rozay dalelliyar mota a matsayin tukwicin haihuwar dansu na uku. Ta wallafa hotunan motar kirar Range Rover 2023.
Wani dan kasuwa a Uganda, Aita Joel, ya sanar da duniya cewa ya tafi asibiti don a cire masa jijiyar al'aurarsa bayan samun haihuwar 'yaya biyar da matarsa.
Matashi dan Najeriya da ya gwangwaje wajen zabo mata, ya auro wata baturiya, inda ya yada bidiyonsu mai ban sha'awa, amma ya jawo cece-kuce a shafin intanet.
Kungiyar manyan ma'aikatan jami'o'in Najeriya, SSANU da na kungiyar ma’aikatan jami’o’i NASU, a ranar Asabar, sun dakatar da yajin aikinsu bayan gajeren zama da
Labarai
Samu kari