Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan malamar Islamiyya, Ummulkhairi da aka kashe. Ya ce an gurfanar da wasu a kotu.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
an sanda a Jihar Kaduna sun kama wani dan bindiga mai shekara 20 dauke da bindigu AK-47 guda biyu a garin Galadimawa a karamar hukumar Giwa. Kakakin yan sandan
Abuja - Hukumar Sojin Najeriya ta amince da bukatar ajiye aiki da wasu jami'an Sojoji guda 243 sukayi saboda wasu dalilai na kansu da kuma na lafiyar jikinsu.
A ranar Juma'a, Tukur Mamu, jagoran sulhu tsakanin yan bindiga da iyalan wadanda suka sace a harin jirgin kasan Abuja-Kaduna ya bada sanarwa mai tada hankali.
Matukan jirgin sama har su 2 sun bingire da bacci,hakan yasa ba su sauka da wuri ba a yayin da suka kwaso fasinjoji daga Sudan zuwa kasar Habasha ranar Litinin.
Mambobin kwamitin sulhu tsakanin dan takarar kujeran shugaban kasar jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Atiku Abubakar da Gwamnan jihar RIvers, Nyesom Wike.
Manoma a jihar Zamfara sun shirya ganawa da shugabannin 'yan bindiga a jihar domin sasantawa kan kariya da barinsu su yi noma a gonakinsu a wannan daminan.
A yammacin Juma'a, wasu da ake zargin miyagun 'yan bindiga ne sun kai wa tawagar uwargidan gwamnan jihar Osun, Kafayat Oyetola, mummunan hari a kasuwar Owode.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sako Kwamishanan labaran jihar Nasarawa, Hanarabul Mohammed Lawal Yakub, bayan kwashe kwanaki hudu hannunsu a tsare a d
Akwai ‘yar shekara 21 a cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna. Wannan Budurwa, Azurfa Lois John ta na cikin barazana, domin ‘yan ta’adda na son ta da aure.
Labarai
Samu kari