Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
A ranar Lahadi, wani sabon rahoto daga ofishin jakadancin Amurka ya bayyana yadda ta bada shawarwari ga yan kasarta mazauna Najeriya su kiyayi Abuja da gaggawa.
Sarkin Kano, Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, ya nada mutum biyu a matsayin sabbin ‘yann majalisar nadin sarakuna da sarautar Sarkin Bai da Walin Kano.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasan jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ta sanar da dakatar da yawon yakin neman zabe saboda dan takararta, Atiku.
Sojojin Amurka ba su cikin wadanda suka kai samame a rukunin gidaje na Trademore da ke Lugbe, babban birnin tarayya, Abuja, in ji wani mazaunin unguwar. Mazauni
Wani hazikin matashi mai suna @mrtech170 a kafar TikTok ya nuna bidiyon yadda yake shakatawa da wata wakar Rick Ross mai taken 'Stay Schemin' yayin da yake tuka
Bayan tattaro bayanan sirri kan shirin kai farmaki kan ‘yan Amurka da sauran baki,gwamnatin Amurka ta yanke hukuncin aiko jami’anta Abuja don su duba barazanar.
Hukumar tsaron farin kaya DSS, hukumar leken asirin Najeriya NIA, yan sanda da sauran jami'an tsaro sun ka harin kwantan bauna kauyukan Abuja kuma sun yi..
Gwamnatin kasar Amurka ta lissafo irin ayyukan laifi bakwai da ake aikatawa a Najeriya kuma ta gargadi yan kasarta su guji wasu jihohi 14 kada wadannan abubuwa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi tace Shu’aibu Sani Malumfashi, 1 daga cikin jami’anta ya bayan abokin aikinsa mai suna Abdullahi Garba, ya soka masa almakashi.
Labarai
Samu kari