Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai ƙarfi da iska a jihohin Arewa da Kudancin Najeriya a yau 4 ga Mayu, 2026, tare da gargaɗi kan ambaliya da haɗarin walƙiya.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, ya dauki nauyin akalla Musulmai 200 domin sauke farali a aikin hajjin 2023. Wannan shine irinsa na farko a cikin shekaru 10.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana ganawarsa da Shugaba Tinubu kawai don ya sanar da shi ne batun ziyararsu da Bill Gates da za su kawo a ranar Litinin mai zuwa.
Tsohon ɗan majalisar wakilai, Muhammad Gudaji Kazaure, ya lissafo jerin mutum 12 da yakamata a Shugaba Tinubu ya bincika domin farfaɗo da tattalin arziƙin ƙasa.
Dubun wasu matasa da suka kware a satar awaki a cikin Gombe ta cika bayan da jami'an 'yan sanda da ke aiki bisa wasu bayanai na sirri suka yi nasarar dafesu.
Gwamnan jihar Zamfara, Lawal Dauda, ya gana a sirrance da hafsan hafsoshin tsaron Najeriya, Janar Lucky Irabor, a hedkwatar tsaro, ya nemi karin dakarun soji.
Babbar kotun tarayya mai zama a Awka, babbaj birnin jihar Anambra ta jingine hukuncin da ta yanke tun farko na tsige shugaban hukumar yan sanda daga muƙaminsa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi bakuncin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, da shugaban kamfanin Ɗangote Group, Aliko Dangote.
Jagoran Neja Delta kuma tsohon ɗan fafutukar neman sauyi, Mujahid Asari Dakubo, ya ce mafi akasarin ɓarayin ɗanyen mai a Najeriya Sojoji ne ke ɗaukar nauyi.
Wani matashi mai aski wanda aka ambata da suna Otubong ya mutu bayan zargin kwanciya da abokiyar sharholiyarsa a yankin Mile 2 da ke Port Harcourt, jihar Ribas.
Labarai
Samu kari