Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Sanata Adams Oshiomhole ya ce ya yi murnar murabus din shugabannin NMDPRA da NUPRC, yana mai cewa hakan ya zama dole domin ceto tattalin arzikin Najeriya.
Kyakkyawar mata da ta auri miji mai nakasa ta shawarci masu amfani da soshiyal midiya da kada su kula da abun da mutane za su ce yayin zabar abokan rayuwarsu.
Fusatattun yan Najeriya a jihohin Kwara, Delta da Ondo kan mawuyacin halin da suke ciki da rashin sabbin naira sannan yan kasuwa na kin karbar tsoffin kudi.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele ya ce sun lura ‘yan siyasa su na sayen sababbi. Ana zargin Gwamnonin jihohi 10 ne suke sayen kudin, suna boyewa.
Babban bankin CBN ya saki lambobin wayar da yan Najeriya za su kira don yin karar masu POS da ke siyar da sabbin kudi ko suke chajin sama da N200 kan N10,000.
Gwamna Yahaya Bello na jihar Kogi,ya bayyana dalilin da yasa shi da Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna suka halarci zaman kotun koli.Sun ce saboda talaka ne.
Rahoton da muke samu da safiyar Laraban nan ya bayyana cewa wasu tsageru sun shiga kauyen Manu a yankin Abaji, Abuja, sun kashe rayuka biyu, sun sace wasu.
Wani saurayi dan Najeriya ya sha kunya ba kadan ba lokacin da ya furta neman auren budurwarsa a ranar masoya amma ta ki, ta ce bai da ko sisi don haka bata yi.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
Yayin da manufar CBN na sauya fasalin Naira ke ci gaba da jefa mutane a wani yanayi, an gano wani mutum a wani bidiyo da ya yadu yana wanka a gaban wani banki.
Labarai
Samu kari