Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Benuwai ta sanar da cewa dakarunta sun yi nasarar kama mutum ɗaya da ake zargin yana da hannu a kisan mai shari'a mai ritaya.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na jihar Gombe ya koka kan kudaden tallafi na Shugaba Tinubu, ya ce Naira biliyan biyu ne kawai su ka shigo asusun gwamnatinsa.
Gwamnatin sojin jamhuriyar Nijar ta kori jakadan Faransa, Sylvain Itte, bisa ƙin amsa gayyatar da ta aiko masa, ta gindaya masa wa'adin awanni 48 ya bar ƙasar.
Jihar Kaduna ba ta da wakili har yanzu a cikin ministocin Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu. Wata ƙungiya daga Kudancin Kaduna ta buƙaci a ba yankin kujerar.
Wata jami'ar yan sanda, Insufekta Charity ta sha yabo da kyautar N250,000 daga kwamishinan yan sandan jihar Anambra kan ta ƙi karban cin hanci daga wani mutumi.
Wata amarya mai suna Rebecca Oyedotun, ta yanke ciki ta fadi matacciya a ranar aurenta a yankin Ogbomoso da ke jihar Oyo. Lamarin ya faru ne ana tsaka da biki.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki motar sintirin rundunar sojin Najeriya a Benin City, babban birnin jihar Edo ranar Laraba da ta shuɗe, sun yi ajalin soja ɗaya.
Ewi na Ado-Ekiti a jihar Ekiti, Oba Rufus Adejugbe, ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta gyara matatun man ƙasar nan domin rage farashin litar fetur a Najeriya.
Fiye da Naira biliyan 50 za a kashewa ‘Yan majalisar wakilan tarayya domin su gudanar da ayyuka. A irin haka ne ake gina rijiyoyin burtatse, asibiti da sauransu
Labarai
Samu kari