Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Rahoton shelkwarar soji ya nuna cewa dakarun soji sun kashe sama da 'yan ta'adda 180, sun cafke 204 yayin da suka kubutar da mutum 234 da aka yi garkuwa da su.
Dan majalisar tarayya, Alhassan Doguwa, ya karyata ikirarin cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya gabatarwa yan majalisa da fankon kasafin kudin shekara mai zuwa.
An samu tashin wata mummunar gobara a jihar Delta inda ta lakume kadarori masu tarin yawa. Gobarar wacce ta tashi cikin dare ta janyo asara mai tarin yawa.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana shirin gwmanatinsa na biyan waɗanda suna ritaya hakkokinsu na gratuti da fanshi waɓda suka biyo tun daga 2015.
Rundunar ƴan sandan jihar Taraba ta tabbatar da halaka ƴan bindiga mutum 50 a wani artabu da jami'anta suka yi da ƴan bindigan a ƙaramar hukumar Bali ta jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta samu nasarar cafke wani gungun masu garkuwa da mutane a sassan daban-daban na jihar. Za a kai su gaban kotu.
Wani mai dako da baro ya yi amfani da wuka wajen kashe wani mai karbar haraji a birnin Edo. An ruwaito mai karbar harajin ya nemi dan dakon ya sayi tikin naira 50.
Wani dan shekara 18 mai suna Mubarak Akadiri ya amsa laifin kashe uwar dakinsa Misis Sidikat Adamolekun bayan kama shi da ta yi yana satar wayarta kirar Samsung.
Mai martaba Sarkin Ilorin ya ce tun da aka kafa hukumar EFCC bai taɓa zuwa ya nemi a taimaka a kyale wani da hukumar ke tuhuma da aikata wasu laifuka ba
Labarai
Samu kari