'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
'Yan bindiga sun sace Alƙalin Babbar Kotun Jihar Kebbi, Mai Shari’a Faruku Hassan Bunza, daga gidansa da ke ƙaramar hukumar Bunza a gidansa da daddare.
Kasa da kwanaki biyu da barin kujerar gwamnan Kogi, hotunan Yahaya Bello sun mamaye Abuja, inda ake tallata shi a matsayin mai neman kujerar shugaban jam'iyyar APC.
Sanata Shehu Sani ya yi magana kan yiwuwar sallamar hafsoshin tsaro inda ya ce bai kamata tun yanzu a fara kiran sallamarsu ba saboda sun fi na Buhari.
Sanata Kawu Sumaila ya ki amincewa da bukatar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na maye gurbin Babban daraktan dake kula da bangaren gas, Mansur Kuliya da Oluwole.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan ya baro birnin Paris ya dawo gida Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ƙaƙaba dokar zaman guda daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yammacin kowace rana a garuruwa 2 masu faɗa da juna.
An samu rahotanni biyu na wani mai gadin makaranta da almajiri da suka sheke kansu a jihar Kano. Shi mai gadin ya dauki ransa ne saboda tsohuwar matarsa ta yi aure.
Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.
Wasu miyagu sun halaka shugabannin matasa biyu a jihar Delta ranar Litinin da ta gabata, Sanatan jihar ya yi Allah wadai da kisan gillan, ya nemi a ɗauki mataki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani ma’aikacin banki, Olumide Openaike wanda ya yi karyar masu garkuwa da mutane sun sace shi saboda bashin N1.7m.
Labarai
Samu kari