Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Dan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Yusuf Buhari ya samu tikitin takarar majalisar wakilai domin wakiltar mazabar Sandamu/Daura/Mai’adua a 2027.
Bidiyon tsiraicin fitacciyar mai sayar da maganin gargajiya a Najeriya, Sisi Alagbo ya bazu a kafafen sada zumunta. Ta nemi afuwar jama'a kan bidiyon.
Miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum 33 a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Bali ta jihar Nasarawa. Sun kuma sace dabbobi.
Wata baturiya mai shekaru sittin da biyu ta samu nasarar yin saukar Al-Kur'ani a wata makarantar islamiyya a Kano. Shekarunta talatin kenan a jihar Kano.
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka wani direba tare da yin awon gaba da fasinjoji takwas a jihar Neja. Yan bindigan sun kuma nemi makudan kudaden fansa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya diro Najeriya yayin da kallo ya koma kansa don ganin matakin da zai ɗauka kan kisan masu maulidi a Kaduna.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi Allah wadai da harin bam kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka masu ba yan bindiga bayanai a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke wasu mutum shida masu ba yan bindigan bayanai.
Kungiyar MURIC ta yi Allah wadai da kisan da aka yi wa mutum 120 a kauyen Tudun Biri cikin karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Ta bukaci a yi bincike.
Kasafin kudin da gwamnatin tarayya ta shirya ya nuna abin da aka ware da sunan tafiye-tafiyen Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a shekarar badi ya zarce N15bn.
Dakarun sojoji a yayin yakin da suke yi da yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan, ana samun tsautsayi su jefa bama-banai kan fararen hula a wasu lokutan.
Labarai
Samu kari