Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Kotun Koli, a hukuncin ta na karshe da ta yanke kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adamawa, ta ayyana Ahmadu Fintiri matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Taraba a ranar Talatar da ta gabata ta ce jami’anta sun ki karbar cin hancin naira miliyan 8.5 da wani mai garkuwa da mutane ya ba su.
Hakama Sidi Ali ta ce Babban bankin Najeriya watau CBN ya sanar da kammala biyan kudin kasar wajen da kamfanonin jirage su ke bin bashi na tsawon lokaci.
Wani jami’in hukumar EFCC, Kazeem Yusuf, ya shaidawa kotu abin da ya sani game da kudin makamai. Shaidan ya fadawa kotu yadda aka yi wa Najeriya addu’a da N4.6bn
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya sanya dokar hana fita a wasu kauyuka biyu na jihar. Gwamnan ya sanya dokar ne biyo bayan barkewar rikici.
An bar maganar N30, 000, NLC ta ce ya kamata mafi karancin albashi ya zama $300 ne a wata. 'Yan kwadago ba su yanke wani albashi ba, amma N200, 000 ya yi kadan.
An sace ‘yan makarantar Apostolic Faith Group a Ekiti. Idan ana son ganin wadannan mutane, ‘yan bindigan sun bukaci a tanadi N100m a matsayin kudin fansa.
Wani mai gadi a kwalejin Prestige International, Nurudeen Shehu, mai shekaru 37, ya dauki rayuwarsa da kansa saboda tsohuwar matarsa ta kara wani aure a Kano.
A Najeriya akwai attajirai wadanda ake ji da su a Nahiyar Afirka dama duniya baki daya, a wannan rahoto mun kawo muku jerin wadanda suka mallaki jiragen sama.
Labarai
Samu kari