Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Babbar Kotun Tarayya ta ƙwace kadarori 48 da ake alaƙanta wa da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, bayan ta amince da buƙatar hukumar EFCC.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce shirin aminci a makarantu da suka kaddamar a Borno tun shekaru bakwai zuwa takwas da suka wuce yana aiki yadda ya kamata.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya koka kan yawaitar ayyukan masu garkuwa da mutane. Ya bayyana su a matsayin 'yan ta'adda wadanda za a kawo karshensu.
Rahotanni daga wasu jihohin Najeriya sun nuna yadɗa maniyyata ke zuwa neman a dawo masu da kuɗaɗensu bayan NAHCON ta sanar da ƙarin N1.9m a kowace kujera.
Gwamnan jihar Zamfara ya koka kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita jihar. Ya bukaci gwamnatin tarayya da ta bi hanyoyin kawo karshen matsalar.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami da abokinsa, Femi Fani-Kayode sun ziyarci ofishin jakadancin Rasha domin jajanta musu kan harin ta'addanci.
Wasu maharan sun yi garkuwa da matan aure 12 da namiji ɗaya, sun kwashi dukiyar bayin Allah mai ɗumbin yawa a karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina.
Shahararren malamin nan na jihar Kaduna, Dakta Ahmad Abubakar Mahmud Gumi, ya amsa gayyatar jami'an tsaro, ya ce babu wani abun fargaba game da hakan.
Yayin da ake cikin watan alfarma mai albarka, 'yan bindiga sun yi garkuwa da malamin Musulunci mai suna Sheikh Quasim Musa a jihar kogi da ke Arewacin Najeriya.
Wani ɗan bindiga ya bude shafi a dandalin TikTok, inda ya ke baje kolin irin maƙudan kuɗaɗe da makaman da tawagarsa ta tara. Lamarin da ya jawo cece-kuce.
Labarai
Samu kari