Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon shugaban Kungiyar NLC, Adams Oshiomole ya soki tsarin kungiyar a yanzu yayin da suka mayar da kungiyar ta siyasa tare da fatali da bukatar ma'aikata.
NLC ta bayar da umurnin tsunduma yajin aikin ne a taron majalisar zartarwa na kungiyoyin kwadago na kasa da aka gudanar a ranar 13 ga watan Nuwamba, 2023 a Abuja.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya sanya dokar ta baci a bangaren ilimi a kokarin ceto jihar daga durkushewa, ya kuma kwace lasisin makarantu masu zaman kansu.
Wani jirgin sama na kamfanin ValueJet ya gamu da hatsari a filin jirgin sama na Port Harcourt a jihar Rivers. Jirgin na ɗauke da fasinjoji 67 da ma'aikata biyar.
Yan bindiga sun ajiye wa manoman Kontagora wasika a gonakinsu, inda suka bukaci kowanne manomi ya biya wa gonarsa harajin naira miliyan 30, ko kuma su konasu.
Babban bankin Najeriya na CBN ya bayyana matsayin kudind aka canza kafin zaben 2023. Za a cigaba da amfani da tsofaffin kudi sai illa Ma sha Allahu a Najeriya.
Harkoki sun daina tafiya a ma'aikatun tarayya da na jiha a babban birnin jihar Delta yayin da NLC ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Talata.
Yan bindigar sun nemi iyalan su tara masu kudin fansa naira miliyan 10 da buhunan shinkafa uku, nan da sati daya ko kuma su zama silar asarar rayukan ‘yan uwansu.
Fitaccen jarumin masana'antar fina-finai ta Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da Mista Ibu, yana nan a raye saɓanin rahotannin da ake yaɗawa cewa ya mutu.
Labarai
Samu kari