Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jami'an hadin guiwa na Civilian Joint Task Force (CJTF) sun tabbatar da hallaka shahararren jagoran ’yan bindiga, Kachalla Isihu Buzu, a wani samame a Zamfara.
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke ya aika takarda zuwa ga ‘Yan ASUU cewa su dakatar da zuwa aiki duk da ba a biya su albashin wata 8 ba na yajin-aikin kwanaki.
Bola Tinubu ya yi tir da yajin-aikin NLC da TUC, wani hadiminsa ya ce ana azabtar da miliyoyin jama’a saboda abin da ya faru da Joe Ajaero a Imo.
Mai ba shugaban kasa shawara a kan tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya ce Muhammadu Buhari ya damkawa Shugaba Bola Tinubu ragamar kasar nan ne a tsiyace.
Cikin tsakar daren NLC da TUC su ka shiga yajin-aiki a ko ina a fadin kasar nan. 'Yan kwadago da ‘yan kasuwa sun shiga yaji ne saboda an taba Joe Ajaero kwanaki
Wani matashi ya ba da labarinsa mai cike da mamaki kan yadda ya tashi daga gidan yan malam shehu zuwa wani dankarere bayan ya shafe shekaru 7 yana aiki tukuru.
Dakarun rundunar sojin ƙasan Najeriya sun ragargaji yan bindiga a yankunan Birnin Gwari da Igabi da ke cikin jihar Kaduna, sun kwato muggan makamai.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Yabo da Shagari, Umar Yusuf Yabo, ya raba kayan tattali da dama ga mutanen matsaɓarsa domin rage zaman kashe wando.
Akalla mutane takwas ne suka mutu yayin da wasu da dama suka jikkata a wani hatsarin jirgin ruwa da ya rutsa da su a jihar Taraba. Gwamnan jihar ya magantu.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da shugaba ƙaramar hukuma mace da aka dakatar, Amina Audu, tare da direbanta ranar Litinin, 13 ga watan Nuwamba da safe.
Labarai
Samu kari