Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya gode wa Pakistan bisa kokarin da take ba dare ba rana wajen ganin kasar ta cimma matsaya ta karshe da Amurka.
Gwamnatin tarayya na ci gaba da shari'a da tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa. Gwamnatin ta sauya tuhume-tuhumen da take yi a kansa.
Sanata Kawu Sumaila ya ki amincewa da bukatar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na maye gurbin Babban daraktan dake kula da bangaren gas, Mansur Kuliya da Oluwole.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya ba shugaban kasa Bola Tinubu shawara kan ya baro birnin Paris ya dawo gida Najeriya.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ƙaƙaba dokar zaman guda daga karfe 6 na safe zuwa 6 na yammacin kowace rana a garuruwa 2 masu faɗa da juna.
An samu rahotanni biyu na wani mai gadin makaranta da almajiri da suka sheke kansu a jihar Kano. Shi mai gadin ya dauki ransa ne saboda tsohuwar matarsa ta yi aure.
Sanata Ali Ndume ya fito ya sake caccakar batun mayar da hukumar FAAN da wasu ofisoshi na CBN zuwa Legas. Sanatan ya ce hakan akwai illa a siyasance.
Wasu miyagu sun halaka shugabannin matasa biyu a jihar Delta ranar Litinin da ta gabata, Sanatan jihar ya yi Allah wadai da kisan gillan, ya nemi a ɗauki mataki.
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wani ma’aikacin banki, Olumide Openaike wanda ya yi karyar masu garkuwa da mutane sun sace shi saboda bashin N1.7m.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna alhihinsa kan kisan da aka yi wa wasu sarakunan gargajiya a Ekiti, ya kuma umarci ceto daliban da aka sace a jihar.
Gwamnatin tarayya karshin jagorancin shugaba Bola Tinubu ta kaddamar da kwamitin mutane 37 da zai yi aiki don kara mafi karancin albashi na ma'aikatan kasar.
Labarai
Samu kari