Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Janar Oseni Braimah ya mutu a harin Boko Haram a Borno yayin jagorantar mayakan sa, lamarin da ya sake jefa Najeriya cikin jimami mai tsanani kan rashin
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar sheƙe ƴan ta'adda masu ɗumbin yawa a cikin mako ɗaya. Sojojin sun kuma ceto mutanen da ƴan ta'addan suka sace.
Hedkwatar tsaro ta sanar da gagarumin nasara da dakarun soji suka samu a ayyukan da suka gudanar a fadin kasar cikin mako guda. Sun hallaka 'yan ta'adda 185.
Fasto Olabisi Adegboye ya fallasa wadanda ke juya gwamnatin Tinubu da kuma hana shi yin abin kirki a kasar inda ya ce za a kore su kafin cika shekara daya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci kan gwamnatin Tinubu da ta Buhari a fannin magance matsalar rashin tsaro a ƙasar nan.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sanar da dakatar da basaraken karamar hukumar Ido, Oba Gbolagade Babalola (Gbadewolu I), ya umarci ya aje komai ya ƙara gaba.
Masu garkuwa da mutanen da suka sace mutane a yankin Bwari dake babban birnin tarayya sun bukaci a kawo masu babura biyu bayan sun karbi kudin fansa miliyan 8.5.
Kotun Majistare da ke jihar Kano ta ba da belin dan siyasa, Abdulmajid Danbilki Kwamanda kan naira miliyan daya da kuma masu tsaya masa kan belin.
Wasu mata da ke yin gurasa a Kano, sun yi zanga-zanga don nuna rashin jin dadinsu kan karin kudin fulawa, sun ce karin kudin ya jefa sana'arsu cikin wani hali.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun ziyarci al'ummar jihar Filato da hare-haren 'yan bindiga ya ritsa domin jajanta masu. Sun bayar da gudunmawar naira miliyan 100.
Labarai
Samu kari