Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Gobara ta tashi a gidan shugaban karamar hukumar Kwali na babban birnin tarayya Abuja, Danladi Chiya da ke yankin Lambata, ta lalata wasu kayayyaki masu daraja.
Rundunar sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun kashe 'yan bindiga 11 a wani samame da suka kai jihar Zamfara da Katsina, kuma sun lalata sansanin 'yan bindiga.
Hukumar kula da asibitoci ta jihar Kano ta dauki matakin ladabtarwa kan wasu ma'aikatan lafiya da aka samu sun cin zalin marasa lafiya a a asibitocin jihar.
Wani jigon jam’iyyar APC Francis Okoye ya ce babu abin damuwa kan ziyarar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya kai sakatariyar jam’iyyar SDP.
Akalla sabbin gwamnonin Arewacin Najeriya bakwai ne suka ci bashin biliyoyin kudi a cikin watanni shida kacal da suka yi a kan karagar mulkin jihohinsu.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cafke wani matashi bisa zarginsa da laifin hallaka yayansa. Rahotanni sun ce fada ne ya barke a tsakaninsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kutsa cikin dakin kwanan dalibai na jami'ar Calabar (UNICAL), inda suka yi awon gaba da wasu mutum uku yayin harin.
Gwamnatin jihar Kebbi ta yi karin haske kan murabus din limamin masallacin Wala, Alhaji Rufai Ibrahim inda ta ce kafin ya yi murabus aka dakatar da shi.
Wasu matasa sun dira kan rumubunan ajiyar gwamnati a jihar Kebbi inda suka tafka barna. Mutanen dai sun dasa wawa kan kayan abincin da aka ajiye a wurin.
Labarai
Samu kari