Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ƙaddamar da sabuwar kasuwar Modibo Adama a Yola, wadda aka sake ginawa da Naira biliyan 2.98 domin bunƙasa kasuwanci da ƙara kuɗaɗen shiga.
An samu tashin wani abun fashewa a jihar Taraba wanda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutum hudu. Wasu mutane da dama kuma sun samu munanan raunuka.
Tsoho shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi kira ga 'yan Najeriya da kada su yanke kauna da kasar nan, inda ya yi nuni da cewa za a iya kawo gyara mai inganci.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta bayyana manufarta na tsige gwamna Fubara duba da wasu abubuwan da suka ce sun saba da abin da suke tsammani game da shi.
Gwamna Uba Sani ya fara wayyo Allah da halin tattalin arzikin jihar Kaduna. A karon farko Uba Sani ya yi magana game da tulin bashin da Nasir El-Rufai ya ci.
Rahotanni daga kauyen Dawaki da ke karamar hukumar Bwari a Abuja ya nuna cewa wani da ba a tantance ko menene ba ya fashe a ɗakin wasu mutum 2 ranar Jumu'a.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon mataimakin gwamnan jihar Kwara Peter Kisira. Peter ya yi bankwana da duniya a ranar Asabar yana da shekara 74.
Wani uba da dansa sun yi aikin dana-sani, sun hallaka wata mata da aka ce makwabciyarsu ce a wani yankin jihar Ogun, 'yan sanda sun kama su yanzu haka.
Ana yi wa Bola Tinubu kallon tsoho, Hadimin shugaban kasar, ya fadi yadda abin yake. Ajuri Ngelale ya ce Tinubu jakin aiki ne. Mai magana da yawunsa ya fada.
An bayyana yadda 'yan sanda suka kai ga kame wadanda suka kashe 'yan sanda shida a jihar Delta a makon da ya gabata. An bayyana yadda aka kama su.
Labarai
Samu kari