Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Jirgin yaƙin sojojin saman Najeriya ya kashe mutane 56 a kasuwar Jilli da ke iyakar Borno da Yobe, da tunanin cewa ƴan ta'adda ne suka taru a kasuwar.
Gwamna Muhammad Umar Bago na jihar Neja ya sanar da aniyar gwamnatinsa na samar da sabbin jami'o'i 10 mallakin gwamnatin jihar daga yanzu zuwa 2027.
Iyayen yaran makaranta da 'yan bindiga suka sace a jihar Ekiti sun koka kan halin da suke ciki. Sun ce maharan sun bar yaran da yunwa sannan ga duka.
Lamarin rashin tsaro yana cigaba da zama abin ban tsoro bayan kashe Sarki. Olukoro na kasar Koro ya riga mu gidan gaskiya a sakamakon hari da aka kai har cikin fada.
Festus Keyamo ya fadi irin kudin da gwamnati ta kashe a dalilin barin hedikwatar FAAN a Abuja. Ganin an kashe Naira biliyan 1 wajen zirga-zirga ya sa aka koma Legas.
'Yan bindigar da suka yi awon gaba da daliban makaranta a jihar Ekiti sun rage kudin fansarsu zuwa naira miliyan 15.Sun yi barazanar kashe su idan ba a biya ba.
Mazauna wasu garuruwan da ke karamar hukumar Kagarko ta jihar Kaduna sun tsere daga gidajensu saboda fargabar harin miyagun ‘yan bindiga da suka shigo yankin.
Ministan yada labarai Najeriya, Mohammed Idris ya kare matakin cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a watan Mayun shekarar 2023 a Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa zanga-zanga ta ɓarke a jihar Katsina bayan wani mutumi, Mani Habu ya yi kalaman ɓatanci ga addinin Musulunci a jihar Katsina.
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed Kauran Bauchi ta musanta taimakawa wajen kama Sheikh Abdul'aziz Idris Dutsen Tanshi.
Labarai
Samu kari