Latest
Farashin fetur ya kusan kai N1,000 a Najeriya, saboda rikicin Iran-Isra'ila, wanda ya haifar da tsadar ɗanyen mai. IPMAN ta ce 'yan Najeriya su shirya wa ƙarin.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Shugaban Amurka Donad j Trump ya kai hare hare kan cibiyoyin nukiliyar Iran. Rasha, Saudiyya da wasu kasashe sun yi martani da cewa harin bai da ce ba.
Kasar Iran ta kaddamar da harin ramuwar gayya kan sansanin sojojin Amurka da kasar Qatar. Iran ta kai farmakin ne da makami mai linzami bayan harin Amurka.
Mataimakin shugaban Majalisar tsaron Rasha ya bayyana cewa ƙasashe da dama sun nuna a shirye suke su bai wa Iran makaman nukiliya bayan harin Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya, Barista Bulama Bukarti ya bayyana Iran tana da ikon jawo durƙushewar tattalin arzikin Turai ta hanyar toshe zirin Hormus.
Kungiyar Northern Nigeri'as Progressive Youth Assembƙy ts shawarci mai girma Bola Tinubu ƴa zabi Sanata Barau a matsayin mataimakinsa a zaben shekarar 2027.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da cewa wani mutumi ya hau katon allon sanarwa a daidai gadar Lado, ya ce ba zai sauko ba sai wasu mutane sun je wurin.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon hadin shugaban kasa, Hakeem Baba Ahmad ya ce babu bambanci a tsakanin halayen shugabannin APC da na hadakar Atiku Abubakar.
Masu zafi
Samu kari