Latest
An gano Amarya Yacine tsugune a gaban matar tsohon shugaban kasa, Hajiya Maryam Abacha, uwar mjinta, Hajiya Turai Yar’adua, Amina Namadi Sambo da Toyin Saraki.
Za a ji Sanatan APC ya bukaci babban Hadimin Buhari ya ajiye aikinsa saboda gazawa, yace Babagana Monguno ya gaza wajen aikinsa na bada shawara a kan tsaro.
Wasu mambobin kungiyar yan Banga a yankin Dabai, ƙaramar hukumar Gwale a jihar Kano sun halaka wani Malamin makarantar tsangaya bisa zargin da wata mata ta masa
Shahararren mawakin nan na siyasa, Dauda Kahuru Rarara ya shirya wani taron addu’a na musamman. Ya hada malamai an yi saukar Al-Qur'ani an kuma yanka rakuma.
Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ta kara tsawaita yajin aikin da take da karin wasu makonni hudu domin baiwa gwamnatin tarayya karin lokaci domin biyan bukatun.
A ranar Litinin ne muke samun labarin cewa, gwamnatin tarayya ta sanar da hana shigo da layukan waya da aka fi sani da SIM a kasar kamar yadda ake a baya...
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Nasarawa sun cika hannu da wasu migayu su shida wadanda suke damfarar jama’a ta manhajar kulla alaka tsakanin yan luwadi.
Wani dan Najeriya mai cike da hikima ya tuna da malamarsa ta aji shida a firamare shekaru 27 bayan ya kammala karatunsa sannan ya yanke shawarar bazama nemanta.
Gwamnatin Katsina ta shirya zaman Addua na musamman domin neman Allah ya kawo wa ƙasa ɗauki kan matsalar tsaron da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa, Masari ya halarta.
Masu zafi
Samu kari