Latest
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya sha yabo daga shugaban kasar Amurka, Joe Biden. Biden ya ce Buhari abin koyi ne ga dimokradiyyar nahiyar Afrika.
Matashi ya daukaka darajar sana’arsa da shi kansa ta hanyar shiga da yake yi yayin da yake tallan alale a titin Uyo; Yana shiga kamar wani ma’aikacin banki.
Wata karamar yarinya tayi shiga tsaf cikin shiga ta amare inda ta saka farar riga da Takalmi inda tace aure zata yi kuma mahaifin ta ne angon nata cikin murna.
Hukumar gidan yari ta bayyana adadin fursunonin da ke gidajen yarin Najeriya, tare da bayyana adadin wadanda ke kan hukuncin kisa, suke kuma jiran a kaddamar.
bayan hukuncin da koton shari'ar musulunci ta yankewa ABdul-jabbar Nasiru Kabara, dalibansa sun magantu kan lamarin suna masu cewa basu amince da wannan batu ba
Yanzu-Yanzu: Jami'an Rundunar Tsaron Farin Kaya Sunyi Gaba Da Babba Dalibin Abdul-Jabbar Da Da kanninsa kamar yadda wakilin legit ya tabbatar da kamun da akai
A yau ne aka ji labari Ben Kure ya sanar magoya baya na da kuma abokan tafiyarsa a siyasa cewa ya sauka daga shugaban jam’iyyar NNPP na reshen jihar Kaduna.
Yayin da wasu ke ta tafka asara a shekarar 2022, Abdussamad Rabiu sai Allah sam barka tunda arzikinsa kara tumbatsa yake yi.Ya zama na hudu a masu kudin Afrika.
Ademola Adeleke ya ce ana bin Gwamnatin jihar bashin N400bn. Gwamna Gboyega Oyetola ne ya laftowa Jiharsa bashin Naira Biliyan 18 da ya rasa zaben tazarce.
Masu zafi
Samu kari