Latest
Mutumin na samun naira miliyan 24 a matsayin albashi duk shekara a nan gida Najeriya, amma sai ya yanke shawarar yin kaura zuwa Turai. Ya hada matarsa da yara.
A halin yanzu dai shugaban kasa Muhammadu Buhari na can na ganawa da wata tawaga ta jiga-jigan jam'iyyar APC a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya Abuja.
Shugaban kasa Buhari ya bukaci al’ummar kasar nan da su zabi APC a zabe mai zuwa domin tabbatar da dorewar harkokin siyasa, da kwanciyar hankali a kasar nan.
Wani 'dan achaban kasa Ghana wanda ya yadu a kafafen sada zumunta kan tsabar kazantarsa ya ba mutane mamaki. Ya kwashe shekaru uku babuu wanka kwata-kwata.
A ranar Alhamis, 24 ga watan Febrairu, 2023 kasar Rasha ta fara kai hare-hare cikin Ukraine da nufin kwace kasar daga hannun Vlodomyr Zelensky, Shugaban kasar.
Bidiyon limamin babban masallacin Annabi, Sheikh Adel al-Kalbani yana kan babu din Harley Davidson sanye da kananan kaya ya janyo hankalin jama'a masu yawa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Action Congress (AAC), bai san komai ba game d
Sheikh Dr Jabir Sani Maihula, shine shugaban tsangayar nazarin addinin Musulunci ta jami'ar jihar Sokoto kuma babban malamin addinin mazauni jihar Sokoto..
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Abubakar Atiku ya bayyana cewa tuni ya tuntubi gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, inda ya ce nan ba da jimawa ba.
Masu zafi
Samu kari