Latest
Jam'iyyar PDP ta bukaci dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, nan take ya janye takararsa saboda ikirarin cewa ya dako hayar 'Bishop Bishop' na bogi su
Ranar bikin zagayowar haihuwar budurwarsa ne, hakan yasa ya kira ta don su shakata, amma kwatsam sai budurwar ta bayyana tare da kawayenta su 18 suka ci abinci.
A yau Asabar, 23 ga watan Yuli, za a daura auren dan marigayi tsohon shugaban kasan Najeriya Umaru Musa 'Yar' Adua, Shehu Yar’adua da amaryarsa Yacine Sheriff.
An fara shagalin bikin diyar tsohon gwamnan jihar Borno kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar APC, Fatima Kashim Shettima da angonta Sadiq.
Yan ta'adda sun sace mutum hamsin daga garin Kuchi, a karamar hukumar Munya na Jihar Neja, The Punch ta rahoto. A cewar shugaban kungiyar matasan Shiroro a Neja
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce kauracewa tikitin musulmi da musulmi yasa ya ki yarda Asiwaju Bola Tinubu ya yi masa mataimaki a zaben 2007
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, da sauran gwamnoni uku da ransu ya ɓaci da avubuwan da ke faruwa a PDP sun gana a Landan, sun ce suna na nan daram a PDP.
Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya gaya wa masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC cewa da zaran ya gama mulki zai maida hankalin kan yadda za'a samu tsaro a ƙasa
Shahararriyar Jarumar Kannywood, Fati Mohammd, ta zolayi magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi, kan mabiya da ya ke da shi
Masu zafi
Samu kari