Latest
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ba'a san ko su waye ba sun halaka mutum ɗaya yayin da suka kai hari mara kyau wurin kamfen d'an takarar Sanatan APC a Ebonyi.
Ganin cewa yan takarar da suke muradi suna iya kara masu karfi ko shafar makomar siyasarsu, gwamnoni PDP sun dauki bangarorin da za su yi wa aiki a zaben gobe.
Ɗaliban makarantar kwalejin gwamnatin tarayya ta FGC Yauri dake a hannun ƴan bindiga na cikin tashin hankali. Ƴan bindigan sun aurar da su ba a son ran su ba
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana yadda Tinubu ya taimakawa jihar lokacin tashin hankalin Boko Haram, ya ce zasu maida biki a zaɓe.
Mutane sama da 44,000 sun rasa rayukansu sakamakon girgizar kasar da ta faru a kasashen Turkiyya da Syria. Yanzu kwanaki 3 kenan ana cigaba da aikiin ceto.
Jami'an kungiyar tsaro ta yanki a jihar Osun, Amotekun, sun damke wani mutum mai shekaru 47 kan sata da ya tafka a coci. An kama shi da ganguna da kayan sauti.
Gwamna Rotimi Akeredolu ya rubuta wasika zuwa Aso Rock, ya ce canjin kudi ya jefa marasa karfi cikin wahala, ya bukaci a dawo da tsofaffin Nairori da aka sauya.
Abdullahi Ganduje yace zai rushe bankin da yaki karbar tsohon kudi ya gina makaranta. Gwamna Ganduje ya shirya yaki da bankuna kan kin amfani da tsofaffin kudi.
An tafka asarar dukiyar miliyoyin naira a yayin da wata tankar dakon man fetur da kama da wuta yayinda ta ke sauke man fetur a wani gidan mai dake Idanre a Ondo
Masu zafi
Samu kari