Latest
Babbar Kotun birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar bayar da Belin shugavan jam'iyyar Aaoga wanda ake zargin da haɗa takardar hukuncin Kotun koli na karya
Wani bawan Allah mai suna Choephel Norbu ya banka wa gidan cin abinci wuta saboda ya fushin da ya yi bayan an kawo masa wani abin daban da wanda ya bukata.
gwamnatin tarayyar nigeria ta biya malaman jami'oi albashin watan nuwanba wannan shekarar bayan da ta biyasu rabin na watan oktoba sakamakon koarafin yajin aiki
Wata yar Najeriya wacce tayi aiki a matsayin mai goge-goge a UK ta shawarci masu yin kaura zuwa kasar da su zamo masu hakuri da karbar duk aikin da ya zo masu.
shugaban kungiyar iswap wacce ke aikata aikin taadanci a yankin gabashin nigeria da tafikin chadi muhmmad malik ya riga mu gidan gaskiya a wani hari da aka kai
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kuros Riba ta tabbatar da faruwar rikicin 'yan kungiyar asiri a jami'ar jihar har mutum ɗaya ya jikkata, tace ana kan bincike.
Yan sanda a jihar Katsina sun yi nasarar kama wani mutum dan shekaru 53 wanda ya kware wurin kera wa yan bindiga da sauran batagari rigar sulke na kare harsashi
Rahotanni sun kawo cewa a yau Laraba, 30 ga watan Nuwamba ake sa ran za a gurfanar da dalibin nan da ake zargi da cin mutuncin Aisha Buhari, Aminu Adamu a kotu.
Domin bayyana gaskiya kan wani hoto dake yawo wanda ya nuna Tinubu tare da shugaban Amurka, APC tace ɗan takararta na shugaban kasa na nan a Abuja tun Litinin.
Masu zafi
Samu kari