Latest
Bangaren Sanata Abdulaziz Yari, ɗaya daga cikin na gaba-gaba a takarar shugabancin majalisar dattawa, ya musanta zargin yin amfani da kudi domin siye sanatoci.
Kashim Shettima ya bayyana cewa a shirye yake ya ɗuka ƙasa kan guiwoyinsa domin ya roƙi zaɓaɓbun sanatoci su zaɓi Godswill Akpabio shugaban majalisar dattawa.
Tsohon shugaban kwamitin harkokin sufurin jiragen sama na majalisar wakilai ta ƙasa, Nnolim Nnaji ya caccaki tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika.
A karshen makon nan aka ji ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sarakuna, an bindige wani shahararren ‘dan kasuwa a yankin na Ningi wanda aka fi sani da Haruna Dan-Oc
Tun da ana kukan janye tallafin fetur a kasar nan, Mai girma sabon Shugaban kasa ya nuna cewa zai karkata wajen inganta jin dadi da rayuwar al’ummar Najeriya.
Yayin da ake ci gaba da damuwa game da yadda shugabancin majalisa zai kasance, Abbas Tajudden ya kara samun sauki yayin da Betara ya bayya janyewa daga takara.
A zaben da ya gabata, Tinubu ya bayyana yadda Emefiele ya so haramta masa hawa kujerar shugaban kasa bisa wasu dalilai da ba a tabbatar da fitowarsu waje ba.
A tun bayan zabensa da kuma karbar mulki, Tinubu bai yiwa 'yan Najeriya jawabi ba, wannan ne karon farko da shugaban kasar zai yiwa 'yan kasa jawabi a talabiji.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmed ya fito a bidiyon barkwanci yan makonni bayan saukarsu daga kujerar shugabancin Najeriya.
Masu zafi
Samu kari