Latest
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sake tura sunayen ƙarin mutane uku zuwa ga Majalisar Dokokin jihar domin tantancesu kan muƙaman kwamishina da zai bai.
Shugaban hukumqr kidaya ta ƙasa (NPC), Nasir Kwarra, ya ce wuka da nama na hannun shugaban Tinubu, shi zai yanke lokacin da za'a yi ƙidaya a faɗin kasar nan.
Gwamnatin Ekiti ta sanar da haramta gasar kiss na kwanaki uku da ake shirin yi a jihar domin shiga kundin tarihi na duniya sannan ta gargadi kungiyar masu otal.
Kakakin Shugaba Tinubu, Mista Dele Alake ya bukaci yan Najeriya su yi watsi da jita-jitar cewa shugaban kasar yana daf da fitar da jerin sunayen ministocinsa.
Kotun tarayya da ke birnin tarayya Abuja karkashin jagorancin Mai Sharia Kolawole Omotosho ta bada belin dakataccen dan sanda Abba Kyari bayan wata 18 a tsare.
Gwamnatin jihar Kwara ta janye shirinta na rage wa ma'aikatan jihar ranakun zuwa wurin aiki, ta umarci kowane ma'aikaci ya ci gaba da zuwa sau 5 a kowane mako.
Wata budurwa ta fusata yayin da ta mayar da kyautar da saurayinta ya mata tsawon shekaru 11 suna soyayya da shi, ta ce buroshi da safa kawai ya taba ba ta.
Shugaban karamar hukumar Karu da ke jihar Nasarawa ya yi barazanar soke adaidaita sahu a yankinsa saboda aikata muggan laifuka da suke yi a karamar hukumarsa.
Bidiyon wata 'yar Najeriya tare da mijinta da ta gwamgwaje mahaifiyarta da kyautar galleliyar mota ya ja hankulan masu amfani da kafar sada zumunta ta TikTok.
Masu zafi
Samu kari